• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yan Kasuwan Ketare Za Su Samu Sabbin Damammaki A Kasar Sin

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Yan Kasuwan Ketare Za Su Samu Sabbin Damammaki A Kasar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Alkaluman hukumar kididdaga ta kasar Sin (NBS), sun nuna a yau Litinin cewa, yawan GDPn kasar Sin ya karu da kaso 5% a farkon rabin shekarar nan ta 2024, idan aka kwatanta da makamancin lokacin a bara. Kaza lika karuwar samar da kayayyaki ba tare da tangarda ba, da karuwar bukatu ba tare da tsayawa ba, da saurin ci gaban sana’o’i masu alaka da fasahohin zamani da dai sauransu, duk sun nuna cewa tattalin arzikin kasar Sin na ci gaba da farfadowa. 

Ci gaban tattalin arzikin kasar Sin mai inganci ya samarwa kamfanonin kasa da kasa sabbin damammaki. Yanzu haka, kasar Sin na rubanya kokarin raya sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko, da zurfafa sabunta masana’antu, ta yadda sana’o’i masu alaka da fasahohin zamani za su bunkasa cikin sauri.

  • Gdpn Sin Ya Karu Da Kashi 5% A Watanni Shida Na Farkon Bana
  • Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani ——Za A Cimma Buri Idan Aka Kyautata Aiki Bisa Yanayi, Za A Samu Ci Gaba Idan Aka Kiyaye Yin Kirkire-kirkire

A farkon rabin bana, saurin karuwar kudin da aka samu daga sana’ar kere-kere bisa fasahohin zamani, da kuma saurin karuwar jarin da aka zuba a sana’ar dukkansu sun karu matuka. Kana yawan hajojin zamani da ake samarwa ba tare da gurbata muhalli ba, kamar su mutum-mutumin inji masu ba da hidima, da motoci masu amfani da sabbin makamashi, ya karu fiye da kaso 10%. Ana raya masana’antu zuwa na zamani kuma ba tare da gurbata muhalli ba.

Har ila yau, darajar motoci, da jiragen ruwa, da kananan kayayyakin laturoni na “Integrated circuit” da sauransu, wadanda Sin ta sayar ga ketare sun karu matuka a farkon rabin shekarar ta bana, lamarin da ya kara azama kan kyautatuwar tsarin cinikayyar kasa da kasa na kasar Sin.

Yau Litinin ne shugabannin JKS suka fara zaman taro na 3 na kwamitin kolin jam’iyyar karo na 20, inda za a tsara ayyukan da ke shafar fannin kara zurfafa yin gyare-gyare a gida daga dukkan fannoni, na zamanantar da kasar Sin.

Labarai Masu Nasaba

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kasashen duniya na sa ran cewa, kasar Sin za ta ci gaba da samar wa duniya kyakkyawar makomar ci gaba, da kuma samar wa kamfanonin kasa da kasa sabbin damammaki. (Tasallah Yuan)

 

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Ɗumi-ɗumi: An Ɗagewa Nijeriya Takunkumi Kan Tafiya Zuwa Dubai

Next Post

Fityanul Islam Ta Nesanta Kanta Daga Zanga-zangar Da Ake Shirin Yi

Related

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

4 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

4 hours ago
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II
Daga Birnin Sin

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

5 hours ago
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO
Daga Birnin Sin

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

7 hours ago
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”
Daga Birnin Sin

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

8 hours ago
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi
Daga Birnin Sin

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

10 hours ago
Next Post
Fityanul islam

Fityanul Islam Ta Nesanta Kanta Daga Zanga-zangar Da Ake Shirin Yi

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.