• English
  • Business News
Thursday, June 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Miyar Agushi Mai Dadi Irin Ta Yammacin Nijeriya

by Bilkisu Tijjani
11 months ago
in Girke-Girke
0
Miyar Agushi Mai Dadi Irin Ta Yammacin Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamualikum masu karatu,

Barkanmu da sake haduwa da ku cikin wannan mako a shirinmu na Girki Adon Mace. Yau mun kawo muku tsarabar yadda ake miyar Agushi daga Yammachin kasar Nijeriya.

Da farko dai ga abubuwan da za ku tanada; kayan miya, irinsu tattasai, attarUgu da albasa, manja, markadadden Agushi da yankakken ganyen Ugu, maggi, Nama, Crayfish

Ga kuma Yadda ake hadawa

Da farko dai za ki wanke yankaken ganyen Ugunki da ruwa da gishiri don tsabtace ganyen daga kananan kwarin da ido ba zai iya gani ba, sai ki wanke naman ki shi ma.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

Bayan kin wanke nama za ki tafasa shi cikin tukunya daban da ruwa da maggi da albasa da dai kayan kamshi da ba za a rasa ba. Cikin wata tukunyar daban za ki zuba manja da albasa ta dan soye don kashe warin manja, sai ki kawo markadadden kayan miyar ki saka ta soyu a hankali, za ki saka Crayfish dinki da maggi sai ki juya ta don kar ta kone.

Idan kin gama da dahuwarta, sai ki kawo agushinki ki zuba sai ki bar ta na dan mintina sai ki dauko ganyen Ugun ki sai ki zuba ciki da tafasshshen namanki, ki juya su gaba daya har sai kin gamsu da juyawar.

Za ki iya kawo ruwan naman da kika tafasa sai ki zuba daidai yadda kike so, sai ki bar miyar a kan wita na tsawon minti 10, sannan ki sauke, shi kenan ya kammala. Za ki iya cin miyar da tuwon Alkama, tuwon garri, tuwon doya, da tuwon semo.

A ci lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AgusiGirki
ShareTweetSendShare
Previous Post

GORON JUMA’A 19/07/2024

Next Post

Ƴan Ta’adda 284 Sun Miƙa Wuya Ga Sojojin Haɗaka

Related

Yadda Za Ki Hada Funkasonki
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

2 weeks ago
Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

3 weeks ago
Yadda Ake Hada Danderun Kaza
Girke-Girke

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

4 weeks ago
Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’
Girke-Girke

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’

2 months ago
Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu
Girke-Girke

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

2 months ago
Girke-girkenmu Na Azumi
Girke-Girke

Girke-girkenmu Na Azumi

3 months ago
Next Post
Ƴan Ta’adda 284 Sun Miƙa Wuya Ga Sojojin Haɗaka

Ƴan Ta'adda 284 Sun Miƙa Wuya Ga Sojojin Haɗaka

LABARAI MASU NASABA

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

June 12, 2025
Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

June 12, 2025
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

June 12, 2025
Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

June 12, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

June 12, 2025
Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

June 12, 2025
Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

June 11, 2025
haraji

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

June 11, 2025
An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

June 11, 2025
Dangote

Ɗan Ƙasar Indiya Da Wasu 12 Sun Gurfana A Kotu Kan Satar Wa Dangote Dizal Na Naira Biliyan 4

June 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.