ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin CMG Ya Zanta Da Shugaban Kasar Timor-Leste

by CGTN Hausa
1 year ago
Cmg

Shugaban kasar Timor-Leste, José Manuel Ramos-Horta, ya gudanar da ziyarar aiki a kasar Sin tun daga ranar 28 har zuwa 31 ga watan Yulin bana, ziyarar da ta kasance karon farko da shugaban Timor-Leste ya kawo ziyara kasar Sin, tun bayan da kasashen biyu suka kulla huldar jakadanci.

 

Yayin ziyararsa, wakilin babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na kasar Sin wato CMG, ya samu damar zantawa da shugaban Timor-Leste, wato José Manuel Ramos-Horta, inda ya bayyana ra’ayinsa kan dalilin da ya sa huldar kasashen biyu ta samu saurin ci gaba, yana mai cewa, Sin babbar kasa ce a duniya, wadda ta zama kasa mafi karfin tattalin arziki a nahiyar Asiya, kana kasa mafi karfin tattalin arziki ta biyu a duniya. A ’yan shekarun nan, kasar Sin ta samu ci gaba a fannoni da dama. Na farko, ta samu nasarori masu ban mamaki a fannin raya tattalin arziki, al’amarin da ya sa ta zama babbar kasa mai karfin tattalin arziki da hada-hadar kudi. Na biyu, karfin sojan kasar Sin ya bunkasa sosai, al’amarin da ya janyo kishi daga wasu kasashe, wadanda suka mayar da kasar Sin a matsayin abokiyar takara, har ma wasu kasashen ke yunkurin taka birki ga ci gaban kasar Sin, amma irin wannan yunkuri nasu ya sha kaye tun a shekarun 1960 da 1970 na karnin da ya gabata.

ADVERTISEMENT

 

Shugaba José Manuel Ramos-Horta ya kara da cewa, a wadannan shekaru, kasar Sin ba ta taba shiga duk wani yaki ba, ko yakin Afghanistan, ko na Yemen, ko na Iraki, ko na Libya, ko kuma rikicin Ukraine da har yanzu ake yi, sam kasar Sin ba ta shiga ciki ba. Sin kasa ce daya tak, da ba ta shiga cikin rikicin kasa da kasa ba, daga cikin zaunannun kasashe membobin kwamitin sulhun Majalisar Dinkin Duniya. A sabili da haka, ya kamata kasar Timor-Leste ta kiyaye dangantakar kut da kut da irin wannan babbar kasa wato Sin. (Murtala Zhang)

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow
Daga Birnin Sin

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

December 20, 2025
Next Post
Dakatar Da Albashin Sabbin Ma’aikatan Kano: Nakasassu Sun Shiga Tsaka-mai-wuya —Zango

Gwamnatin Kano Ta Sassauta Dokar Hana Fita

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.