• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ra’ayin Kare Muhalli Na Kasar Sin Ke Kawowa Duniya?

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

A baya-bayan nan, wani jirgin ruwan dakon kaya dauke da motoci masu aiki da lantarki kirar kasar Sin ya je Jamus ya dawo. A baya, wannan jirgi na sufurin dubban irin wadannan motoci zuwa Spaniya da Birtaniya da Netherlands da Jamus da sauran wasu wurare, domin cimma karuwar bakutun kasuwannin kasashen. Kamfanonin kera motoci na kasar Sin sun ce cikin shekaru 3 masu zuwa, za su tura karin jiragen ruwa 6 zuwa 7 masu dakon ababen hawa, domin kayayyaki kirar Sin da suka dace da kare muhalli su shiga sassan duniya da inganta raya masana’antar sabon makamashi na cikin gida.

Karuwa makamashi mai tsafta a kasar Sin ba bunkasa samar da makamashin ya yi da ragewa duniya kudin da za a kashe wajen komawa amfani da makamashi mai tsafta ba, har da bayar da gagarumar gudunmuwa ga kare muhalli a duniya da tunkarar matsalar sauyin yanayi.

  • Firaministan Kasar Tsibiran Solomon: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Sa Kaimi Ga Farfado Da Tattalin Arzikin Kasar
  • Adadin Masu Amfani Da Intanet A Kasar Sin Ya Kai Biliyan 1.1

A matsayin kasa mai tasowa mafi girma, ba alkawarin daidaita fitar da hayakin Carbon da abubuwan dake zuke shi cikin kankanin lokaci kadai Sin ta yi ba, har ma da ci gaba da taimakawa duniya rage hayaki mai guba da inganta ganin dorewar makamashi mai tsafta a duniya. Nazari ya nuna cewa, kasar Sin ta zama wani tsani ga kokarin duniya na magance sauyin yanayi.

Yadda Sin ke yayata amfani da makamashi mai tsafta ba abu ne da wasu suke bukata ba, wani abu ne dake bukatar yunkuri, lamarin da ya cimma bukatun Sin na samun ci gaba mai inganci da ma cimma bukatun duniya, lamarin dake nuna sanin ya kamata a matsayinta na babbar kasa. (Fa’iza Mustapha)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika
Daga Birnin Sin

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba
Daga Birnin Sin

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
Next Post
Sin Ta Bayyana Matsaya Game Da Wasu Muhimman Batutuwa Biyowa Bayan Ziyarar Sullivan A Kasar

Sin Ta Bayyana Matsaya Game Da Wasu Muhimman Batutuwa Biyowa Bayan Ziyarar Sullivan A Kasar

LABARAI MASU NASABA

An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025
Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

Ɗan Majalisar Amurka Ya Zargi Kwankwaso Da Hannu A Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

Ba Na Jin Tsoron Trump – Martanin Sanata Barau Ga Akpabio

November 5, 2025
CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

CIIE Na Sin Karin Tagomashi Ne Ga Kasashen Afrika

November 5, 2025
Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.