• English
  • Business News
Monday, September 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƴan Sakkwato Sun Yi Murnar Komawar Ministan Tsaro Don Kawo Ƙarshen Ƴan Ta’adda

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Tsaro
0
Ƴan Sakkwato Sun Yi Murnar Komawar Ministan Tsaro Don Kawo Ƙarshen Ƴan Ta’adda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mazauna Jihar Sakkwato sun bayyana godiyarsu ga shugaba Bola Tinubu bisa namijin  kokari don inganta tsaro a yankin ta hanyar ƙaddamar da gagarumin aikin kawar da ‘yan bindiga.

A jiya Lahadi, mazauna daban-daban sun tattauna da ‘yan jarida, suna yabawa kokarin Gwamnatin Tarayya wajen magance rashin tsaron da ake fama da shi a jihar.

  • An Yi Garkuwa Da Sarkin Gobir Da Wasu Mutane 5 A Sokoto
  • Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Malam Garba Mailambu, wani ɗan kasuwa a yankin, ya bayyana murna kan yadda gwamnatin tarayya ta ƙara ƙaimi wajen kawar da ‘yan ta’adda, masu garkuwa da mutane da ta’addanci a yankin Arewa maso Yamma, yana mai cewa irin wannan mataki ya kamata a ɗauka tun da wuri. Ya yi kira ga jami’an tsaro su yi aikinsu yadda ya kamata tare da kira ga mazauna su ba wa sojoji goyon baya.

Dr. Habibu Ahmed Mada na Jami’ar Usman Danfodio ya yaba da umarnin kwanan nan na Ministan harkokin tsaro, Bello Matawalle, yana mai bayyana shi a matsayin babban matakin da zai kawo sauyi. Ya jaddada nasarar da Matawalle ya samu a baya wajen yaƙi da ‘yan tawaye a yankin, kuma ya nuna gamsuwarsa da jagorancinsa.

Wasu ƴan garin, kamar Mr. Shehu Haruna, sun goyi bayan kokarin Gwamnatin Tarayya, musamman suna kira ga Minista Matawalle da ya ƙara ƙaimi wajen yaƙi da ‘yan bindiga da shugabansu, Bello Turji. Haruna ya jaddada muhimmancin dawo da tsaro domin mutane su koma gonakinsu kuma su samu ‘yancin zirga-zirga.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BanditSakkwatoSokotoTerroristTsaroTurjiZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wang Yi Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka Ta Hanyar Gudanar Da Taron FOCAC

Next Post

An Gudanar Da Taron Manyan Jami’ai Na FOCAC Karo Na 17 A Beijing

Related

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

18 hours ago
Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku
Tsaro

Rashin Imani Ne Kisan Mutane 63 Da Boko Haram Ta Yi A Borno – Atiku

22 hours ago
‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja
Tsaro

‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja

2 days ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Tsaro

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

1 week ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Tsaro

An Cafke Mutum Hudu Bayan ‘Yan Fashi 20 Sun Afka Wasu Gidaje A Bauchi

1 week ago
NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano
Tsaro

NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

1 week ago
Next Post
An Gudanar Da Taron Manyan Jami’ai Na FOCAC Karo Na 17 A Beijing

An Gudanar Da Taron Manyan Jami’ai Na FOCAC Karo Na 17 A Beijing

LABARAI MASU NASABA

DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

September 8, 2025
PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu

PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu

September 8, 2025
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

September 8, 2025
Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja

Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja

September 8, 2025
Sanata Natasha Zata Dawo Aiki Bayan Dakatarwar Wata Shida

Sanata Natasha Zata Dawo Aiki Bayan Dakatarwar Wata Shida

September 8, 2025
Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

September 7, 2025
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

Makaman Rasha Masu Gudun Walkiya Da Ke Yi Wa Ƙasashen Turai Barazana

September 7, 2025
Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

September 7, 2025
El-Rufai Ba Mai Gidana Ba Ne – In Ji Gwamna Uba Sani⁩

El-Rufai Ba Mai Gidana Ba Ne – In Ji Gwamna Uba Sani⁩

September 7, 2025
Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

September 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.