• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Cafke Wani  Hedimasta Bisa Laifin Sayar Da Kayayyakin Makaranta A Kano

by Rabi'u Ali Indabawa
1 year ago
Makaranta

Hukumar Karbar Korafe-Korafen Jama’a Da Yaki Da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano ta kama sakataren ilimi, shugaban makarantar, da wasu mutane uku bisa zargin tarwatsawa tare da sayar da kayayyaki da suka shafi karafa na makaranta ba bisa ka’ida ba a makarantar firamare da ke Karamar Hukumar Kumbotso. Wadanda ake zargin, da aka kama, an kama su ne a harabar makarantar.

Babban mai ba da rahoto na musamman ga Gwamnan Jihar Kano kan yaki da cin hanci da rashawa, Malam Sani Umar Sani, wanda ya tabbatar wa da wakilinmu kamen a ranar Lahadin da ta gabata, ya ce wasu mazauna unguwar da suke motsa jiki da sanyin safiyar ranar Asabar, sun ji waani motsi da hayaniya a tashar Gaidar Makada Special Primary School, Karamar Hukumar Kumbotso.

  • Mutum 2 Sun Rasu Yayin Da Bene Ya Rushe Da Su A Kano 
  • Zabukan Cikin Gida Na Jam’iyyar PDP: Ya Kamata A Kwance Rigiza!

A binciken da aka yi na kurkusa, ya ce sun gano cewa an wargaza kayan makarantar da karafa da aka hada aka kwashe.

“Daya daga cikin mazauna unguwar da ke makotaka da makarantar ya ce da sanyin safiyar ranar Asabar ne ya ga wani mutum tare da wasu yara maza suka nufi ajujuwan makarantar amma jami’in tsaro ya kama su, bayan wani dan bayani aka ba shi damar shiga ajujuwan,” Sani ya bayyana wa manema labarai.

“Bayan haka, magidancin ya ce ya jiyo hayaniya sosai daga ajujuwan, wanda hakan ta sa ya yaynke shawarar duba da kyau, inda a gano cewa ba kawai tarwatsa kayan makarantar ake bay i ba har ma da hada kan wasu karafa domin yin awon gaba da su.

LABARAI MASU NASABA

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

“Daga baya ya sanar da Shugaban Kwamitin Gudanarwa na Makaranta, Malam AbdulGafar Sanusi Garba, wanda ya ce bai san da wannan aikin ba, yayin da Shugaban Kungiyar Malamai ta Iyaye, Malam Alkassim Muhammad, shi ma aka sanar da shi.

A cewarsu, ba su da wata masaniya kan hakan, domin shugaban makarantar ya kore su kafin cikar wa’adinsu.

Sun ce an sanar da sakataren ilimi na karamar hukumar cewa shugaban makarantar ya sauke su ta wani bangare daban bayan kuma su al’umma ce ta nada su.

“Da muka tuntubi Sakataren shi, ya yi alkawarin duba lamarin amma har yanzu ba mu ji komai daga gare shi ba.

“Ci gaban da muka lura da shi a safiyar yau, mun tambaye su dalilin da ya sa suke wargaza kujerun makarantar da sauran kayayyaki, sai suka ce za a sayar da kayayyakin ne ga mutanen da suke shirya saya bisa ga umarnin hukumar makarantar.

“Ba tare da bata lokaci ba muka dauki bidiyon abubuwan kuma muka sanar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar.”

Wata majiya da ke kusa da hukumar da ta nemi a sakaya sunanta, ta ce daga cikin wadanda aka kama har da daya daga cikin ‘yan kasuwar, wanda ya sayi karafa da sandunan karfe daga cikin kayayyakin.

Bugu da kari, PUNCH Metro ta samu labarin cewa wadanda ake zargin sun sayar da kayayyakin da aka lalatar da suka haura Naira miliyan 2 akan Naira 250,000.

Har ila yau, an ruwaito cewa Hukumar Yaki da cin hanci da rashawa ta kaddamar da bincike kan lamarin, domin wadanda aka kama suna hannun ta.

Har ila yau, wata majiya mai tushe a hukumar ta shaida wa wakilinmu cewa, hakan na iya zama dalilin wargaza kayayyakin a mafi yawan makarantun firamare da ke jihar ba bisa ka’ida ba.

Majiyar ta ci gaba da cewa tuni hukumar ta fara aikin samar da manhajoji da za su rika tattara kayan aiki a makarantun da ke fadin jihar tare da sanar da ita idan wani daga cikinsu ya

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

gombe
Ilimi

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma
Ilimi

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

October 18, 2025
ASUU
Ilimi

Cikin Wata 9 Farfesoshi 309 Sun Bar Aiki A Jami’o’in Gwamnati, In Ji ASUU

October 18, 2025
Next Post
Sabon Matakin FOCAC Na Jagorantar Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Wajen Zamanintar Da Al’umomminsu

Sabon Matakin FOCAC Na Jagorantar Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Wajen Zamanintar Da Al’umomminsu

LABARAI MASU NASABA

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

October 31, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Ayyana Nijeriya A Matsayin Ƙasar Da Rayuwar Kiristoci Ke Cikin Hatsari

October 31, 2025
Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano

An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano

October 31, 2025
Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

October 31, 2025
Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

October 31, 2025
Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

October 31, 2025
Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

October 31, 2025
Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

October 31, 2025
Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Ƙulla Alaƙa Ta Kut-da-kut Tsakanin Hukumar Shige Da Fice Da Kwastam – Babandede

Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Ƙulla Alaƙa Ta Kut-da-kut Tsakanin Hukumar Shige Da Fice Da Kwastam – Babandede

October 31, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.