• English
  • Business News
Thursday, June 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rushewar Gine-gine Ta Yi Sanadiyar Rasuwar Mutane Fiye Da 90 A Shekara Daya

by Idris Aliyu Daudawa
10 months ago
in Labarai
0
Rushewar Gine-gine Ta Yi Sanadiyar Rasuwar Mutane Fiye Da 90 A Shekara Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Lamurran rushewar gine- gine da suka faru a ‘yan shekarun da suka gabata da akwai bukatar lalle a tsakanin masu ruwa da tsaki, wadanda su ya dace su yi wani abu dangane da nagarta ko sahihancin ayyukan da aka yi wadanda suka shafi gine- ginen da ake yi a fadin tarayyar Nijeriya.

Daga Arewaci zuwa kudancin Nijeriys an samu rushewar gine-gine masu yawa a cikin shekara daya da rabi, inda aka samu  asarar rasuwar mutane da kuma daruruwan mutane wadanda suka samu raunuka.

  • Zargin Aringizon Kasafin 2024: Majalisa Ta Jingine Sanata Ningi Bayan Ya Farke Laya
  • Rikicin Masarautar Kano: Sarki Bayero Ya Ƙaddamar Da Sabunta Ginin Fadar Nassarawa

Ga al’ummar Nijeriya suna yi ma lamarin rushewar gine- gine a Nijeriya a matsayin wani abu ne wanda ba wanda ya san lokacin da za a kawo karshen shi.

Bayan bilyoyin Nairorin da aka yi asara bugu da kari har rasa rayukan mutane saboda rushewar gine- ginen da ba a taba tsammani ba, wanda mutane da yawa musamman Leburori suke makalewa, yayin da kuma wasu ana barsu babu yadda za’ a iya yi dangane da halin da suke ciki.

Masu sharhi na Jaridar mako ta Weekend Trust sun nuna cewa a shekarar 2023 mutane, 49 ne suka mutu a sanadiyar rushewar gine- gine da suka faru fiye da sau 35.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

Amma kuma a shekarar 2024 kadai matsalolin da aka samu sanadiyar rushewar gidaje kadai ya karu zuwa 42, wato ‘yan kwanaki kadan bayan rabin watannin shekarar.

Matsalar rushewar gine- gine ta shafi har gine- ginen da ba a kammala ba tare da wadanda suka tsufa suma suna fadi, sun kuma shafi wuraren da ake yin al’amuran da suka shafi addini, har ma da sauran gine- gine suma fadi suke yi.

A shekarar 2023 mutane 203 ne suka samu raunuka  a irin nau’ukan rushewar gine- gine,a wani aji a sansanin ‘yan gudujn hijira da ke Munguno a Jihar Borno  inda mutane 201 abin ya rutsa da su,inda mutum 6 suka mutu uku kuma suka samu raunuka.

Duk a shekarar mutane hudu sun mutu a gidajen ma’aikata gona a unguwar Mgbemena cikin Enugu lokacin da gini  ya rushe. Hakanan ma gida mai hawa daya ya fadi a Egbu Umuenem, Otolo Nnewi, a karamar hukumar Nnewai ta Arewa JIhar Anambra inda aka samu mutane uku suka mutu.

A Legas hedikwatar kasuwanci ta kasa sai ta kasance tamkar wani wuri ne daya saba da rushewar gine- gine an samu nau’oin lamarin inda 10 daga cikin 35 da suka faru a shekarar data gabata ta 2023.Gida mai dakuna 500 da ke a rukunin gidaje na Agboye Estate, Oduntan akan hanyar Ketu-Ikos inda mutane 2 suka samu raunuka, yayin da wani gida mai hawa biyu ya ruguje a namba 34, kan titin Oloto ,daura da titin Borno, Ebute Metta, Oyingbo,inda mutum daya ya mutu kafin  karshen shekarar.

Duk dai a shekarar data gabata Jihar Anambra ita ma ta samu ruguwar gine- gine a sashen kudu maso gabashin Jihar. Gida mai dakuna 20 ya ruguje duk da yake ba a samu wanda ya samu rauni ba 20.

Babban birnin tarayya Abuja shi ma ba a barshi a baya ba a lamarin rugujewar gidaje.Gida mai hawa biyu a rushe a  layin 6th Abenue Gwarinpa cikin watan Fabrairu inda mutane biyu suka mutu 60 suka samu raunuka.

Yayin da kungiyar kula da al’amuran injiniyoyi ta kasa (COREN) wadda ke kulawa da al’amuran da suka shafi ayyukan injiniya, sun bayyana cewa, Nijeriya ta hadu da lamarin rugujewar gidaje  22 tsakanin watannin Janairu da Yuli na 2024, an samu bayanai kamar yadda dakin karatu na Daily Trust ya nuna mutane 42 ne suka mutum a lamuraran da suka rushewar gidaje  zuwa ranar 15 ga watan Yuli.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DestructionGidajeHousesPlanningRushewar gidaje
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

Next Post

’Yan Kasuwa Daga Kasashe Da Yankuna 119 Sun Halarci CIFIT Karo Na 24 

Related

Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

29 minutes ago
Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC
Labarai

Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

10 hours ago
Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya
Labarai

Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

10 hours ago
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu
Manyan Labarai

Kano Ta Ayyana Ranar Alhamis Hutu Domin Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci

10 hours ago
Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato
Labarai

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

11 hours ago
Ambaliyar Ruwa Ta Katse Hanyar Maiduguri Zuwa Damboa
Labarai

Mutane 4 Sun Mutu, 10 Sun Jikkata Yayin Da Wata Mota Ta Taka Bam A Borno

12 hours ago
Next Post
’Yan Kasuwa Daga Kasashe Da Yankuna 119 Sun Halarci CIFIT Karo Na 24 

’Yan Kasuwa Daga Kasashe Da Yankuna 119 Sun Halarci CIFIT Karo Na 24 

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

June 26, 2025
Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

June 25, 2025
Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

June 25, 2025
Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

June 25, 2025
MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

June 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Kano Ta Ayyana Ranar Alhamis Hutu Domin Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci

June 25, 2025
Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

June 25, 2025
Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

June 25, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Katse Hanyar Maiduguri Zuwa Damboa

Mutane 4 Sun Mutu, 10 Sun Jikkata Yayin Da Wata Mota Ta Taka Bam A Borno

June 25, 2025
Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

June 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.