ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rushewar Gine-gine Ta Yi Sanadiyar Rasuwar Mutane Fiye Da 90 A Shekara Daya

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Rushewa

Lamurran rushewar gine- gine da suka faru a ‘yan shekarun da suka gabata da akwai bukatar lalle a tsakanin masu ruwa da tsaki, wadanda su ya dace su yi wani abu dangane da nagarta ko sahihancin ayyukan da aka yi wadanda suka shafi gine- ginen da ake yi a fadin tarayyar Nijeriya.

Daga Arewaci zuwa kudancin Nijeriys an samu rushewar gine-gine masu yawa a cikin shekara daya da rabi, inda aka samu  asarar rasuwar mutane da kuma daruruwan mutane wadanda suka samu raunuka.

  • Zargin Aringizon Kasafin 2024: Majalisa Ta Jingine Sanata Ningi Bayan Ya Farke Laya
  • Rikicin Masarautar Kano: Sarki Bayero Ya Ƙaddamar Da Sabunta Ginin Fadar Nassarawa

Ga al’ummar Nijeriya suna yi ma lamarin rushewar gine- gine a Nijeriya a matsayin wani abu ne wanda ba wanda ya san lokacin da za a kawo karshen shi.

ADVERTISEMENT

Bayan bilyoyin Nairorin da aka yi asara bugu da kari har rasa rayukan mutane saboda rushewar gine- ginen da ba a taba tsammani ba, wanda mutane da yawa musamman Leburori suke makalewa, yayin da kuma wasu ana barsu babu yadda za’ a iya yi dangane da halin da suke ciki.

Masu sharhi na Jaridar mako ta Weekend Trust sun nuna cewa a shekarar 2023 mutane, 49 ne suka mutu a sanadiyar rushewar gine- gine da suka faru fiye da sau 35.

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

Amma kuma a shekarar 2024 kadai matsalolin da aka samu sanadiyar rushewar gidaje kadai ya karu zuwa 42, wato ‘yan kwanaki kadan bayan rabin watannin shekarar.

Matsalar rushewar gine- gine ta shafi har gine- ginen da ba a kammala ba tare da wadanda suka tsufa suma suna fadi, sun kuma shafi wuraren da ake yin al’amuran da suka shafi addini, har ma da sauran gine- gine suma fadi suke yi.

A shekarar 2023 mutane 203 ne suka samu raunuka  a irin nau’ukan rushewar gine- gine,a wani aji a sansanin ‘yan gudujn hijira da ke Munguno a Jihar Borno  inda mutane 201 abin ya rutsa da su,inda mutum 6 suka mutu uku kuma suka samu raunuka.

Duk a shekarar mutane hudu sun mutu a gidajen ma’aikata gona a unguwar Mgbemena cikin Enugu lokacin da gini  ya rushe. Hakanan ma gida mai hawa daya ya fadi a Egbu Umuenem, Otolo Nnewi, a karamar hukumar Nnewai ta Arewa JIhar Anambra inda aka samu mutane uku suka mutu.

A Legas hedikwatar kasuwanci ta kasa sai ta kasance tamkar wani wuri ne daya saba da rushewar gine- gine an samu nau’oin lamarin inda 10 daga cikin 35 da suka faru a shekarar data gabata ta 2023.Gida mai dakuna 500 da ke a rukunin gidaje na Agboye Estate, Oduntan akan hanyar Ketu-Ikos inda mutane 2 suka samu raunuka, yayin da wani gida mai hawa biyu ya ruguje a namba 34, kan titin Oloto ,daura da titin Borno, Ebute Metta, Oyingbo,inda mutum daya ya mutu kafin  karshen shekarar.

Duk dai a shekarar data gabata Jihar Anambra ita ma ta samu ruguwar gine- gine a sashen kudu maso gabashin Jihar. Gida mai dakuna 20 ya ruguje duk da yake ba a samu wanda ya samu rauni ba 20.

Babban birnin tarayya Abuja shi ma ba a barshi a baya ba a lamarin rugujewar gidaje.Gida mai hawa biyu a rushe a  layin 6th Abenue Gwarinpa cikin watan Fabrairu inda mutane biyu suka mutu 60 suka samu raunuka.

Yayin da kungiyar kula da al’amuran injiniyoyi ta kasa (COREN) wadda ke kulawa da al’amuran da suka shafi ayyukan injiniya, sun bayyana cewa, Nijeriya ta hadu da lamarin rugujewar gidaje  22 tsakanin watannin Janairu da Yuli na 2024, an samu bayanai kamar yadda dakin karatu na Daily Trust ya nuna mutane 42 ne suka mutum a lamuraran da suka rushewar gidaje  zuwa ranar 15 ga watan Yuli.

Rushewa
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya
Labarai

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Next Post
’Yan Kasuwa Daga Kasashe Da Yankuna 119 Sun Halarci CIFIT Karo Na 24 

’Yan Kasuwa Daga Kasashe Da Yankuna 119 Sun Halarci CIFIT Karo Na 24 

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.