• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zaɓen Ƙananan Hukumomi: Gwamna Uba Sani Ya Ƙaddamar Da Yaƙin Neman Zaɓen APC

by Sulaiman
8 months ago
in Labarai
0
Uba sani
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

Gwamna Uba Sani na jam’iyyar APC ya kaddamar da gangamin yakin neman zaben jam’iyyar APC gabanin zaben Shugabannin kananan hukumomi da Kansiloli da ke tafe a jihar Kaduna a ranar 19 ga watan Oktoba.
Gwamna Sani ya mika tutoci ga ‘yan takarar shugabannin kananan hukumomi a karkashin jam’iyyar APC daga kananan hukumomi 23 da ke jihar.
  • A Shirye Nake Na Rantse Da Alkur’ani Ban Saci Kudin Kaduna Ba – El-Rufai
  • Murnar Ƴanci: Gwamna Fintiri Ya Yafe Wa Fursunoni Biyu
Da yake jawabi ga dimbin jama’a da suka halarci gangamin yakin neman zaben da za a yi a watan Oktoba, Gwamnan ya bayyana irin gagarumin ci gaban da gwamnatinsa ta samu a muhimman sassa a fadin jihar, musamman ta fuskar farfado da yankunan karkara da samar da ababen more rayuwa.
Gwamna Sani, ya bayyana cewa, tun bayan hawansa mulki, gwamnatinsa ta ba da fifiko wajen raya karkara, inda ta kaddamar da gina tituna 62 a fadin kananan hukumomi 23.
A bangaren Ilimi, gwamnatin ta gina makarantun sakandire 60. Bugu da kari, an rage adadin yaran da ba sa zuwa makaranta da 300,000 ta hanyar sabin tsarin ilimi da sabuwar gwamnatin ta kirkiro.
Uba sani
Gwamnan ya kuma bayyana nasarorin da aka samu a fannin kiwon lafiya, inda ya ce, an kammala inganta manyan cibiyoyin kula da lafiya 9, yayin da ake kan gina wasu sabbi 4, sannan kuma, an samar wa cibiyoyin kula da lafiya a matakin farko 290 kayayyakin aiki.
Gwamnan ya jaddada cewa, kula da lafiya ba alfarma ba ce, hakki ne ga al’ummar jihar Kaduna.
Gwamna Sani ya yaba da shirye-shiryen rage radadin talauci wanda marasa galihu kimani mutum miliyan 1.9 suka amfana a karkashin gwamnatinsa a jihar.
A fagen siyasa, Gwamna Sani ya nuna jin dadinsa da yadda kimanin shugabanni 200,000 daga jam’iyyar adawa ta PDP suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC, musamman a Kudancin Kaduna, wanda a cewarsa, wannan wata shaida ce ga ci gaban da gwamnatinsa ta samu wajen tabbatar da adalci, daidaito, da kuma bayyana gaskiya.
Da yake bayani kan yadda za a gudanar da zaben kananan hukumomi, gwamnan ya bayyana kwarin gwiwarsa ga ‘yan takarar jam’iyyar APC, inda ya ba su tabbacin cewa, za su samu cikakken goyon bayansa wajen ciyar da yankunan karkara gaba da kuma tabbatar da daidaiton tattalin arziki a fadin jihar.
Uba sani
Taron ya samu halartar wasu jagorori da shugabannin Jam’iyyar APC a jihar.
Daga cikin mahalarta taron, akwai Mataimakiyar Gwamna, Hajiya Hadiza Sabuwa Balarabe; da Kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Dahiru Liman da sauran masu ruwa da tsaki ciki har da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Muktar Ramalan Yaro.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCDimokuradiyyaSiyasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

A Shirye Nake Na Rantse Da Alkur’ani Ban Saci Kudin Kaduna Ba – El-Rufai

Next Post

Iniesta Ya Yi Ritaya Daga Buga Ƙwallon Ƙafa

Related

Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

2 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

4 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

5 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

6 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

8 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

9 hours ago
Next Post
Iniesta Ya Yi Ritaya Daga Buga Ƙwallon Ƙafa

Iniesta Ya Yi Ritaya Daga Buga Ƙwallon Ƙafa

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.