• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muryar Sin Na Tasiri A Dandalin Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Muryar Sin Na Tasiri A Dandalin Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsarin mu’amalantar kasashen duniya na kasar Sin yana taka muhimmiyar rawa wajen zurfafa yin gyare-gyare da kuma ciyar da zamanantar da kasar gaba a wannan sabon zamani, hakan ya sanya take kiyaye muhimman ka’idoji, da samar da sabbin damammaki, da sa kaimi ga ci gaban bil Adam. Kana huldar dake tsakaninta da sauran kasashen duniya na dauke da nufin wanzar da zaman lafiya a duniya, da sa kaimi ga samun bunkasuwa tare, da yin hadin gwiwa, da samun moriyar juna, da kawar da shakkun sauran kasashen duniya game da tsarinta na samun bunkasuwar duniya, da ba da gudummawa wajen yin mu’amalar wayewar kai. Kasar Sin ta sanya ruhi, karfi da dabi’unta nagartattu a yadda take mu’amalantar kasashen duniya, hakan ya sanya muryarta ke tasiri a dandalin duniya. 

 

A cikin shekaru fiye da 100 da suka gabata, hada tushen tsarin Markisanci da hakikanin yanayi da al’adun gargajiya na kasar Sin, ya taimaka wa kasar wajen samun nasarori masu ban mamaki, da kuma taka muhimmiyar rawa wajen juyin juya halin tsarin gurguzu, da gine-gine da gyare-gyare. Tunanin Xi Jinping game da tsarin gurguzu tare da halayen kasar Sin a sabon zamani ya gabatar da sabbin ra’ayoyi, da sabbin tunani, da sabbin dabaru kan harkokin mulkin kasa. Wanda ya kunshi mafi kyawun al’adun Sinawa da kuma dabi’ar zamaninmu.

  • Zaɓen Ƙananan Hukumomi: Mataimakiyar Gwamna Ta Yi Kira A Guji Tarzoma A Rungumi Zaman Lafiya
  • Yaushe Ne Za A Fitar Da Sama Tabeel Daga Fargaba

Ta hanyar inganta dabi’un bil Adama, tare da taimakawa wajen gina al’umma mai makomar bai daya ga bil Adama, da kuma sa kaimi ga bunkasa shirin raya kasa da kasa, da shirin samar da tsaro na duniya, da shirin wayewar kai, kasar Sin ta kara fahimtar da duniya cewa, wadannan ra’ayoyin sun bayyana halin da ake ciki game da ci gaba, da sa kaimi ga samun ci gaba na bai daya da kiyaye tsaro na duniya.

 

Labarai Masu Nasaba

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Mafi kyawun nasarorin da kasar Sin ta samu na ci gaba ya bayyana a cikin labaran gwagwarmaya na talakawar kasar, da kuma kyakkyawan yanayin da suke da shi na rayuwa. Shi ya sa kasar ke tabbatar wa al’ummomin kasa da kasa cewa, ita muhimmiyar mamba ce a cikin al’ummomin kasa da kasa, kuma ci gabanta yana da nasaba da ci gaban duniya, yayin da nasarorin da ta samu na ci gaba da bin tafarkin ci gaba na musamman, ke zama abin misali ga kasashe masu tasowa da ma masu ci gaba. (Mohammed Yahaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Gabatar Da Alkaluman Cinikin Shige Da Fice Na Watan Jarairu Zuwa Satumba Na Bana

Next Post

Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Likkafar Filin Jirgin Saman Maiduguri

Related

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili
Daga Birnin Sin

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

2 hours ago
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

2 hours ago
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya
Daga Birnin Sin

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

6 hours ago
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

8 hours ago
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

8 hours ago
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

1 day ago
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Likkafar Filin Jirgin Saman Maiduguri

Gwamnatin Tarayya Ta Ɗaga Likkafar Filin Jirgin Saman Maiduguri

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.