• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Masu Masana’antu Sun Yi Hasashen Matsala Ga Sashen

by Bello Hamza
8 months ago
in Tattalin Arziki
0
Kungiyar Masu Masana’antu Sun Yi Hasashen Matsala Ga Sashen
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Darakta Janar ba kungiyar masana’antu na kasa MAN Segun Ajayi-Kadir, ya nuna damuwarsa a kan yadda a zango na hudu na 2024 matsin tattalin arzikin kasar, ke ci gaba da zamowa masu gudanar da masana’antu a kasar, gazaya tsayawa a kan kafafunsu.

Segun, a hirarsa da jaridar The PUNCH ya danganta hauhawan farashin kayan da suke gudanar da ayyukansu, wanda jakan ke janyo masu raguwar kayan da suke sarrafawa.

  • Wadanne Sakamako Aka Samu Daga Cinikin Tsakanin Sin Da Kasashen Ketare
  • An Kashe Mutane 5 A Wani Sabon Hari A Filato

Kazalika, ya danganta hauhawan kudin ruwa na bankuna, da tsadar man Dizil da karin farashin kudin wutar lantaki, a matsayin manyan da ke ci gaba da zamowa fannin babban kalubale duk da cewa masana’antun kasar, sun samar da gudaunmawar kashi 8.46 ga tattalin arzkin kasar a zango na biyu na 2024.

Sai dai, gudunmawar da masana’antun kasar suka samar ga tattalin arzkin kasar, ta ragu daga kashi 8.62 a zango na biyu na 2023, inda raguwar ta fi kamari a zango na daya na 2024, wadda ta kai kashi 9.98.

Hakazalika, a cikin rahoton kundin da ‘ya’yan kungiyar suka tattara a zango na rabin shekarar 2024, sun koka a kan kaluabalen samun karin kudin ruwa na bankuna.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

A watan Satumbar 2024, kwamtin samar da tsare-tsare na bankin CBN, ya kara kudin ruwan zuwa 50, wanda ya kai kashi 27.25 daga kashi 26.25.

Bugu da kari, kusan sau biyar duk a 2024, CBN yana kara kudin ruwan, domin yak are hauhawan farashin kaya a kasar.

Har ila yau, Segun ya danganta tsadar kudin makamashi, a matsayin daya daga cikin kalubalen da fannin ke ci gaba da fuskanta, sai dai ya ce, an dan samu ragi a farashin man Dizili, musamman saboda kaddamar da matatar man Dangote.

Ya sanar da cewa, yarjejeniyar da kamfanin NNPCL da matatar man Dangote suka kulla ta sayar da danyen mai a kan farashin Naira, hakan zai taimaka wajen habaka ayyukan masana’antu a zango na hudu na 2024, wanda hakan zai kara taimakawa, wajen raguwar yin amfani da kudaden musaya na ketare.

Shi kuwa Daraktan cibiyar hada-hadar kasuwanci na masu zaman kansu Muda Yusuf ya bayyana cewa, kalubalen da ake fuskanta na samun kudaden musaya, na ci gaba da zamowa fannin karfen kafa.

Ya sanar da cewa, akasarin masu masana’antu a kasar, sun dogara ne kachokam wajen shigo da kayan daga ketare, inda kuma faduwar darajar Naira, ya haifar masu da tsadar gudanar da ayyuansu.

Ya yi nuni da cewa, idan matatar man Dangote ta iya sayen danyen mai a kan farashin Naira hakan zai samarwa da masana’antun sauki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HasasheKungiyaMasana'antu
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Kaddamar Da Bikin Watsa Jerin Shirye-shiryen CMG A Rasha

Next Post

Kasar Sin Ta Fitar Da Ka’idojin Ganowa Da Maganin Cutar Kiba Fiye Da Kima A Karo Na Farko

Related

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

2 hours ago
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

1 week ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

2 weeks ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

1 month ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

1 month ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

1 month ago
Next Post
Kasar Sin Ta Fitar Da Ka’idojin Ganowa Da Maganin Cutar Kiba Fiye Da Kima A Karo Na Farko

Kasar Sin Ta Fitar Da Ka’idojin Ganowa Da Maganin Cutar Kiba Fiye Da Kima A Karo Na Farko

LABARAI MASU NASABA

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
Kungiyar

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.