ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Masu Masana’antu Sun Yi Hasashen Matsala Ga Sashen

by Bello Hamza
2 years ago
Kungiyar

Darakta Janar ba kungiyar masana’antu na kasa MAN Segun Ajayi-Kadir, ya nuna damuwarsa a kan yadda a zango na hudu na 2024 matsin tattalin arzikin kasar, ke ci gaba da zamowa masu gudanar da masana’antu a kasar, gazaya tsayawa a kan kafafunsu.

Segun, a hirarsa da jaridar The PUNCH ya danganta hauhawan farashin kayan da suke gudanar da ayyukansu, wanda jakan ke janyo masu raguwar kayan da suke sarrafawa.

  • Wadanne Sakamako Aka Samu Daga Cinikin Tsakanin Sin Da Kasashen Ketare
  • An Kashe Mutane 5 A Wani Sabon Hari A Filato

Kazalika, ya danganta hauhawan kudin ruwa na bankuna, da tsadar man Dizil da karin farashin kudin wutar lantaki, a matsayin manyan da ke ci gaba da zamowa fannin babban kalubale duk da cewa masana’antun kasar, sun samar da gudaunmawar kashi 8.46 ga tattalin arzkin kasar a zango na biyu na 2024.

ADVERTISEMENT

Sai dai, gudunmawar da masana’antun kasar suka samar ga tattalin arzkin kasar, ta ragu daga kashi 8.62 a zango na biyu na 2023, inda raguwar ta fi kamari a zango na daya na 2024, wadda ta kai kashi 9.98.

Hakazalika, a cikin rahoton kundin da ‘ya’yan kungiyar suka tattara a zango na rabin shekarar 2024, sun koka a kan kaluabalen samun karin kudin ruwa na bankuna.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

A watan Satumbar 2024, kwamtin samar da tsare-tsare na bankin CBN, ya kara kudin ruwan zuwa 50, wanda ya kai kashi 27.25 daga kashi 26.25.

Bugu da kari, kusan sau biyar duk a 2024, CBN yana kara kudin ruwan, domin yak are hauhawan farashin kaya a kasar.

Har ila yau, Segun ya danganta tsadar kudin makamashi, a matsayin daya daga cikin kalubalen da fannin ke ci gaba da fuskanta, sai dai ya ce, an dan samu ragi a farashin man Dizili, musamman saboda kaddamar da matatar man Dangote.

Ya sanar da cewa, yarjejeniyar da kamfanin NNPCL da matatar man Dangote suka kulla ta sayar da danyen mai a kan farashin Naira, hakan zai taimaka wajen habaka ayyukan masana’antu a zango na hudu na 2024, wanda hakan zai kara taimakawa, wajen raguwar yin amfani da kudaden musaya na ketare.

Shi kuwa Daraktan cibiyar hada-hadar kasuwanci na masu zaman kansu Muda Yusuf ya bayyana cewa, kalubalen da ake fuskanta na samun kudaden musaya, na ci gaba da zamowa fannin karfen kafa.

Ya sanar da cewa, akasarin masu masana’antu a kasar, sun dogara ne kachokam wajen shigo da kayan daga ketare, inda kuma faduwar darajar Naira, ya haifar masu da tsadar gudanar da ayyuansu.

Ya yi nuni da cewa, idan matatar man Dangote ta iya sayen danyen mai a kan farashin Naira hakan zai samarwa da masana’antun sauki.

Kungiyar
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

MASU ALAKA

NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tattalin Arziki

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Fitar Da Ka’idojin Ganowa Da Maganin Cutar Kiba Fiye Da Kima A Karo Na Farko

Kasar Sin Ta Fitar Da Ka’idojin Ganowa Da Maganin Cutar Kiba Fiye Da Kima A Karo Na Farko

LABARAI MASU NASABA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.