• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Yi Alkawarin Zuba Jari A Bangaren Sarrafa Leda

by Sulaiman and Bello Hamza
10 months ago
in Tattalin Arziki
0
Tinubu Ya Yi Alkawarin Zuba Jari A Bangaren Sarrafa Leda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da tsarin yakar gurbatar yanayi da kuma yakar zubar da bolar robobi a daukacin fadin kasar.

Ta kuma yi fatan masu zuba hannun jari a kasar, za su zuba hannun jarinsu, a kan yadda za a rinka magance watsar da robobin ako ina a fadin kasar.

  • Sin Da AU Sun Alkawarta Zurfafa Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare Karkashin Tsarin FOCAC
  • Gwamnan Kaduna Zai Tallafa Wa Masu Zanga-Zangar #EndBadGovernance Da Aiki

Ministan kula da tsaftar muhalli Balarabe Lawal ya bayyana haka a Abuja a jawabinsa a yayin kaddamar da yin hadaka a tsakanin ma’aikatarsa da kuma shirin hadaka na kasa yaki da bolar robobi a kasa wato NNPAP.

Balarabe wanda kuma shi ne, shugaban shirin ya bayyana cewa, taron na da matukar mahimmanci wajen habaka tattalin arzikin kasar nan.

Lawal ya bayyana cewa, Nijeriya ta zamo a kan gaba wajen samun yawan bolar robobin da ke zuwar ako ina a kasar, wanda hakan ke ci gaba da zamowa babban kalubale ga kasar.

Labarai Masu Nasaba

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

A cewar ministan, ta hanyar kwashe wadannan bolar robobin, za a iya samar da ayyukan yi da habaka kananan da manyan sana’oin hannun, wanda hakan, zai janyo ra’ayin masu son zuba jari daga ketare na kai tsaye.

Ministan ya kara da cewa, a watan Fabirairun 2021 ne, Nijeriya ta yi hadaka da kungiyar yakar zubar da bolar robibin ta duniay wato GPAP bisa nufin kokarin da kasar ke kan yi a yakar gurbarbata muhalli.

Ya ci gaba da cewa, a watan Mayun 2023, ma’aikatarsa da hadaka da GPAP, inda aka kadamar da aikin yakar zubar da bolar robobin a cikin kasar.

Ita kuwa a na ta jawabin, Daraktar ta GPAP Madam Clemence Schmid, ta ce, kaddamarwar ta yau, ta nuna cewa, ba wai kawai maganar kaddamawa ake magana ba.
Ta ce, kungiyar ta mayar da hankali ne wajen ganin yadda za ta bayar da gudunmawarta wajen ganin ana ci gaba da tsaftace kasar.

Madam Clemence ta kara da cewa, tun a 2021, Nijeriya da kungiyar ta GNPAP sun kasance a kan gaba wajen sarrafa bolar robobin domin s samar da kudaden shiga.
Darakatar ta bayyana cewa, muna yin murna da wannan hadakar duba da irin dimbin mahimancin da take da shi, musaman ga ma;aikatar ta muhallin da kuma kungiyar a gafe daya da ma;aikatar ke jagoranta da kuma jami’na mu.

Madam Clemence ya sanar da cewa, kungiyar a yanzu ta na kan aiki a kasashe 175.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kurar Da Ta Biyo Bayan Gurfanar Da Masu Zanga-zangar Tsadar Rayuwa

Next Post

Xi Jinping Zai Halarci Taron APEC Da Na G20, Tare Da Ziyarar Aiki A Peru Da Brazil

Related

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

3 days ago
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku
Tattalin Arziki

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

3 days ago
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

3 days ago
Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

1 week ago
NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta
Tattalin Arziki

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

1 week ago
Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
Tattalin Arziki

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

2 weeks ago
Next Post
Xi Jinping Zai Halarci Taron APEC Da Na G20, Tare Da Ziyarar Aiki A Peru Da Brazil

Xi Jinping Zai Halarci Taron APEC Da Na G20, Tare Da Ziyarar Aiki A Peru Da Brazil

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

August 25, 2025
Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

August 25, 2025
Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

August 25, 2025
Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.