• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Yi Alkawarin Zuba Jari A Bangaren Sarrafa Leda

by Sulaiman and Bello Hamza
8 months ago
in Tattalin Arziki
0
Tinubu Ya Yi Alkawarin Zuba Jari A Bangaren Sarrafa Leda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da tsarin yakar gurbatar yanayi da kuma yakar zubar da bolar robobi a daukacin fadin kasar.

Ta kuma yi fatan masu zuba hannun jari a kasar, za su zuba hannun jarinsu, a kan yadda za a rinka magance watsar da robobin ako ina a fadin kasar.

  • Sin Da AU Sun Alkawarta Zurfafa Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare Karkashin Tsarin FOCAC
  • Gwamnan Kaduna Zai Tallafa Wa Masu Zanga-Zangar #EndBadGovernance Da Aiki

Ministan kula da tsaftar muhalli Balarabe Lawal ya bayyana haka a Abuja a jawabinsa a yayin kaddamar da yin hadaka a tsakanin ma’aikatarsa da kuma shirin hadaka na kasa yaki da bolar robobi a kasa wato NNPAP.

Balarabe wanda kuma shi ne, shugaban shirin ya bayyana cewa, taron na da matukar mahimmanci wajen habaka tattalin arzikin kasar nan.

Lawal ya bayyana cewa, Nijeriya ta zamo a kan gaba wajen samun yawan bolar robobin da ke zuwar ako ina a kasar, wanda hakan ke ci gaba da zamowa babban kalubale ga kasar.

Labarai Masu Nasaba

Kungiyar MEMAN Ta Yi Maraba Da Shirin Dangote Na Rabar Da Man Fetur

NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku

A cewar ministan, ta hanyar kwashe wadannan bolar robobin, za a iya samar da ayyukan yi da habaka kananan da manyan sana’oin hannun, wanda hakan, zai janyo ra’ayin masu son zuba jari daga ketare na kai tsaye.

Ministan ya kara da cewa, a watan Fabirairun 2021 ne, Nijeriya ta yi hadaka da kungiyar yakar zubar da bolar robibin ta duniay wato GPAP bisa nufin kokarin da kasar ke kan yi a yakar gurbarbata muhalli.

Ya ci gaba da cewa, a watan Mayun 2023, ma’aikatarsa da hadaka da GPAP, inda aka kadamar da aikin yakar zubar da bolar robobin a cikin kasar.

Ita kuwa a na ta jawabin, Daraktar ta GPAP Madam Clemence Schmid, ta ce, kaddamarwar ta yau, ta nuna cewa, ba wai kawai maganar kaddamawa ake magana ba.
Ta ce, kungiyar ta mayar da hankali ne wajen ganin yadda za ta bayar da gudunmawarta wajen ganin ana ci gaba da tsaftace kasar.

Madam Clemence ta kara da cewa, tun a 2021, Nijeriya da kungiyar ta GNPAP sun kasance a kan gaba wajen sarrafa bolar robobin domin s samar da kudaden shiga.
Darakatar ta bayyana cewa, muna yin murna da wannan hadakar duba da irin dimbin mahimancin da take da shi, musaman ga ma;aikatar ta muhallin da kuma kungiyar a gafe daya da ma;aikatar ke jagoranta da kuma jami’na mu.

Madam Clemence ya sanar da cewa, kungiyar a yanzu ta na kan aiki a kasashe 175.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kurar Da Ta Biyo Bayan Gurfanar Da Masu Zanga-zangar Tsadar Rayuwa

Next Post

Xi Jinping Zai Halarci Taron APEC Da Na G20, Tare Da Ziyarar Aiki A Peru Da Brazil

Related

Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Kungiyar MEMAN Ta Yi Maraba Da Shirin Dangote Na Rabar Da Man Fetur

1 week ago
NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku
Tattalin Arziki

NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku

1 week ago
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

2 weeks ago
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

1 month ago
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

1 month ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

2 months ago
Next Post
Xi Jinping Zai Halarci Taron APEC Da Na G20, Tare Da Ziyarar Aiki A Peru Da Brazil

Xi Jinping Zai Halarci Taron APEC Da Na G20, Tare Da Ziyarar Aiki A Peru Da Brazil

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.