• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binciken Ra’ayoyi na CGTN: Masu Ba Da Amsa Na Sa Ran Ganin Kasar Sin Ta Karfafa Hadin Gwiwar Asiya Da Pacific

by CGTN Hausa and Sulaiman
12 months ago
Cgtn

Bana ita ce ta cika shekaru 35 da kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Bunkasa Tattalin Arzikin Yankin Asiya da Pacific da ake wa lakabi da APEC.

 

A yayin da taron shugabannin kungiyar ta APEC karo na 31 ke karatowa, wani binciken jin ra’ayoyin mutane masu amfani da shafukan intanet da kafar yada labarai ta CGTN ta gudanar ya nuna kashi 86.4 na masu ba da amsa sun yaba wa APEC bisa gagaruman nasarorin da ta samu wajen habaka tattalin arzikin yankin da kuma zurfafa hadin gwiwar tattalin arzikin yankin wanda ya kara daukaka matsayin ’yancin cinikayya da zuba jari.

  • Shugaba Xi Jinping Ya Tashi Daga Beijing Don Halartar Taron APEC
  • Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Taron Kasashen Larabawa Da Musulunci A Riyadh

Har ila yau, ana ganin wannan ya kara saukaka hada-hada a yankin Asiya da Pacific da kuma dora shi a turbar hadin gwiwar tattalin arzikin yanki mafi kuzarin aiki mai kunshe da karfin samun ci gaba mafi girma a duniya.

 

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

Kungiyar APEC ita ce kungiyar hadin gwiwar tattalin arzikin yanki na farko da kasar Sin ta shiga ciki daga lokacin da ta fara gyare-gyare da bude kofa.

 

Shigar kasar Sin cikin APEC ta kasance mai matukar muhimmanci gare ta, ta fuskar zurfafa shiga a dama da ita a harkokin tattalin arzikin duniya. Bugu da kari, ci gaban kasar Sin ya samu tagomashi daga yankin Asiya da Pacific kuma ita ma Sin ta rama biki ta hanyar amfanar da yankin da irin ci gaban da ta samu.

 

A binciken ra’ayoyin, kashi 95.1 na masu ba da amsa sun nanata cewa kasar Sin tana ci gaba da taka muhimmiyar rawa a matsayin jagora a hadin gwiwar tattalin arzikin APEC, kana suka yaba wa kasar bisa fadada bude kofarta ga kasashen duniya da shiga a dama da ita sosai cikin harkokin APEC da kuma muhimmiyar gudunmawar da take bayarwa ga samun ci gaba da kwanciyar hankalin yankin Asiya da Pacific. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

October 30, 2025
Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

October 30, 2025
Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC
Daga Birnin Sin

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Next Post
HOTUNA: Yadda Abba Ya Raba Wa ‘Yansanda Motocin Sintiri 78 A Kano

HOTUNA: Yadda Abba Ya Raba Wa 'Yansanda Motocin Sintiri 78 A Kano

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

October 30, 2025
An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

October 30, 2025
Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

October 30, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.