ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

HOTUNA: Yadda Abba Ya Raba Wa ‘Yansanda Motocin Sintiri 78 A Kano

by Sadiq
2 years ago
Hotuna

Gwamnatin Jihar Kano ta ba da gudummawar motocin sintiri 78 ga Rundunar ‘Yansandan Jihar, don inganta ayyukan tsaro.

Gwamna Abba Kabir Yusuf ne, ya mika motocin a wajen bikin da aka yi a Fadar Gwamnatin jihar, inda ya yaba wa ‘yansanda kan kokarinsu na tabbatar da zaman lafiya tare da alkawarin ci gaba da goyon baya.

  • Binciken Ra’ayoyi na CGTN: Masu Ba Da Amsa Na Sa Ran Ganin Kasar Sin Ta Karfafa Hadin Gwiwar Asiya Da Pacific
  • Bankin Duniya Da IMF Na Kassara Tsarin Ilimin Jami’o’i A Nijeriya – ASUU

“Wadannan motocin za su inganta tsaro da kuma samar da yanayi mai kyau ga kasuwanci,” in ji Gwamna Yusuf, bayan ya jaddada jajircewar gwamnati wajen tabbatar da tsaro.

ADVERTISEMENT

Kwamishinan ‘yansandan jihar, Salman Dogo Garba, wanda ya wakilci Sufeto-Janar na ‘Yansanda, ya gode wa gwamnan kan wannan taimako.

Ya bayyana cewa hakan wata babbar nasara ce ga tsaron al’umma a Kano.

LABARAI MASU NASABA

Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri

HOTUNA: Wike Ya Buɗe Gidan Rediyo Don Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu A Ribas

Ya tabbatar da cewa za su yi amfani da motocin yadda ya dace a dukkanin sassan rundunar domin kare rayuka da dukiyoyin al’umma.

Hotuna
Hotuna
Hotuna
Hotuna
Hotuna
Hotuna
Hotuna
Hotuna
Hotuna

MASU ALAKA

Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri
Hotuna

Shettima Ya Ziyarci Waɗanda Harin Bam Ya Shafa A Maiduguri

March 19, 2026
HOTUNA: Wike Ya Buɗe Gidan Rediyo Don Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu A Ribas
Hotuna

HOTUNA: Wike Ya Buɗe Gidan Rediyo Don Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu A Ribas

February 7, 2026
HOTUNA: Ɗan Ganduje Ya Ziyarci Kwankwaso A Kano
Hotuna

HOTUNA: Ɗan Ganduje Ya Ziyarci Kwankwaso A Kano

February 5, 2026
Next Post
Kawu Sumaila Ya Yi Barazanar Maka Shugaban NNPP Na Kano A Kotu

Kawu Sumaila Ya Yi Barazanar Maka Shugaban NNPP Na Kano A Kotu

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.