• English
  • Business News
Thursday, August 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Man Fetur Da Ake Shigowa Ya Ragu Da Kashi 35 – CBN

by Bello Hamza and Sulaiman
9 months ago
in Tattalin Arziki
0
dala
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahoton zango na biyu shekarar 2024 kan tattalin arziki da Babban Bankin Nijeriya CBN ya fitar ya nuna cewa, Man da ake shigowa da shi cikin kasar, ya ragu da kashi 35, wanda kuma ya kai yawan dala biliyan 2.79, daga dala biliyan 4.31 a zango baya.

 

Wannan raguwar ta kara bunkasa fannin mai da iskar Gas na kasar, duk da ci gaba da garanbawul da ake yi a kan bangaren tattalin arzikin kasar, biyo bayan cire tallafin mai da gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta yi.

  • Rashin Wutar Lantarki A Arewa Zai Dauki Tsawon Lokacin Kafin Ya Gyaru – Rahoto
  • Katsewar Lantarki: Masu Masana’antu Sun Kashe Naira Biliyan 238.3 Wajen Samun Wuta

Kazalika, rahoton ya yi nuni da cewa, kayan da ake shigowa da su cikin kasar, sun ragu da kashi 20.59 wanda kudinsu ya kai dala biliyan 8.64 daga dala biliyan 10.88, da aka samu a zango na daya, a 2024.

 

Labarai Masu Nasaba

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

Bisa fashin bakin da aka yi, ya nuna cewa, raguwar ta shigo da man, ya ragu zuwa dala biliyan 2.79 daga dala biliyan 4.31 a zango na gaba.

 

Bugu da kari, a fannanin da bai shafi mai ba kuwa, an samu raguwar dala bliyan 5.85 daga dala biliyan 6.57, a zango na gaba.

 

A kan fashin bakin jimlar kayan da aka shigo da su cikin kasar, ta nuna cewa, an samu raguwr kashi 67.72.

 

Rahoton ya ci gaba da cewa, dagewar da aka yi wajen hako danyen mai a kasar, ya ragu da kashi 4.51 zuwa Gangunan danyen mai miliyan 1.27, ya ragu a zango na biyu na 2024 da ake hakowa a kullum.

 

Sai dai, rahoton ya sanar da cewa, yawan samun satar danyane mai da lalata bututun mai da wasu bata gari ke yi a yankin Niger Delta, an ci gaba da zamowa kalubaale, wajen samar da man a kasar.

 

Wannan dai, na faruwa ne, saboda yawan satar danyen mai da kuma lalata butun mai, wanda hakan ya janyo aka samu raguwar man samfarin Forcados, Bonny, Kua-Iboe, Escrabos da Brass streams.

 

Duk wannan koma bayar da aka samu farashin na dayen mai ya dan ragu, a kasuwar duniya.

 

Sai dai, danyen main a Nijeriya samfarin Bonny Light, farashin Gangarsa ya karu zuwa dala 86.97 akan kowacce Ganga daya a zango na biyu na 2024, wanda ya hakan ya samar da dan sauki, ga kudaden da ake kashewa wajen shigo da man

 

Fitar da danyen man da iskar Ga da sun kai kashi 87.38 wanda hakan ya nun jimlar kara samun kudaden shiga a cikin wannan zangon, hakan ya kuma samar da sauki na raguwar dala biliyan 12.18 daga dala biliyan 12.42 zangon farko na 2024.

 

Tun da farko, Jaridar PUNCH ta ruwaito rahton na CBN da ya fitar, an samu jimlar raguwar dala biliyan 2.97, a fannin mai da ake shigo da shi da kuma sauran wasu kaya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nasarar Trump Na Iya Shafar Hauhawar Farashi A Nijeriya – Rahoto

Next Post

Juventus Ta Soke Kwantiragin Pogba

Related

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
Tattalin Arziki

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

5 days ago
Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji
Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya Za Ta Aiwatar da Shirin Daƙile Sulalewar Kuɗaɗen Haraji

2 weeks ago
Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta
Tattalin Arziki

Sabon Shugaban Matatar Dangote Ya Bayyana Shirin Faɗaɗa Ayyukanta

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa
Tattalin Arziki

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi Haɗin Gwiwa

2 weeks ago
Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA
Tattalin Arziki

Manyan Nasarorin Da Dakta Dantsoho Ya Samar Tun Darewarsa Shugabancin NPA

3 weeks ago
Dangote
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

4 weeks ago
Next Post
CBN

Juventus Ta Soke Kwantiragin Pogba

LABARAI MASU NASABA

Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

August 14, 2025
Gwamnati Na Ƙoƙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

Gwamnati Na Ƙoƙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

August 14, 2025
Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

August 14, 2025
Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A Bauchi 

Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A Bauchi 

August 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Kama Mutane 107 Da Ake Zargi, Sun Ceto Mutane 20 A Cikin Mako Guda – DHQ

August 14, 2025
‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin

August 14, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Wani Mai Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Wani Yaro Ɗan shekara 2 A Yobe

August 14, 2025
An Samu Gagarumin Ci Gaba Kan Habaka Fasahar Zamani Ta Sin Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Na 14 

An Samu Gagarumin Ci Gaba Kan Habaka Fasahar Zamani Ta Sin Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Na 14 

August 14, 2025
Kamfani

‘Yan Majalisa Na Amsar Cin Hanci Har Naira Miliyan 3 Kafin Su Gabatar Da Wani Ƙudiri – Kamfani.

August 14, 2025
Sin Ta Kara Yawan Tallafinta Ga Hukumar Kula Da ‘Yan Gudun Hijirar Falasdinu

Sin Ta Kara Yawan Tallafinta Ga Hukumar Kula Da ‘Yan Gudun Hijirar Falasdinu

August 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.