ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Man Fetur Da Ake Shigowa Ya Ragu Da Kashi 35 – CBN

by Bello Hamza and Sulaiman
2 years ago
dala

Rahoton zango na biyu shekarar 2024 kan tattalin arziki da Babban Bankin Nijeriya CBN ya fitar ya nuna cewa, Man da ake shigowa da shi cikin kasar, ya ragu da kashi 35, wanda kuma ya kai yawan dala biliyan 2.79, daga dala biliyan 4.31 a zango baya.

 

Wannan raguwar ta kara bunkasa fannin mai da iskar Gas na kasar, duk da ci gaba da garanbawul da ake yi a kan bangaren tattalin arzikin kasar, biyo bayan cire tallafin mai da gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta yi.

ADVERTISEMENT
  • Rashin Wutar Lantarki A Arewa Zai Dauki Tsawon Lokacin Kafin Ya Gyaru – Rahoto
  • Katsewar Lantarki: Masu Masana’antu Sun Kashe Naira Biliyan 238.3 Wajen Samun Wuta

Kazalika, rahoton ya yi nuni da cewa, kayan da ake shigowa da su cikin kasar, sun ragu da kashi 20.59 wanda kudinsu ya kai dala biliyan 8.64 daga dala biliyan 10.88, da aka samu a zango na daya, a 2024.

 

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

Bisa fashin bakin da aka yi, ya nuna cewa, raguwar ta shigo da man, ya ragu zuwa dala biliyan 2.79 daga dala biliyan 4.31 a zango na gaba.

 

Bugu da kari, a fannanin da bai shafi mai ba kuwa, an samu raguwar dala bliyan 5.85 daga dala biliyan 6.57, a zango na gaba.

 

A kan fashin bakin jimlar kayan da aka shigo da su cikin kasar, ta nuna cewa, an samu raguwr kashi 67.72.

 

Rahoton ya ci gaba da cewa, dagewar da aka yi wajen hako danyen mai a kasar, ya ragu da kashi 4.51 zuwa Gangunan danyen mai miliyan 1.27, ya ragu a zango na biyu na 2024 da ake hakowa a kullum.

 

Sai dai, rahoton ya sanar da cewa, yawan samun satar danyane mai da lalata bututun mai da wasu bata gari ke yi a yankin Niger Delta, an ci gaba da zamowa kalubaale, wajen samar da man a kasar.

 

Wannan dai, na faruwa ne, saboda yawan satar danyen mai da kuma lalata butun mai, wanda hakan ya janyo aka samu raguwar man samfarin Forcados, Bonny, Kua-Iboe, Escrabos da Brass streams.

 

Duk wannan koma bayar da aka samu farashin na dayen mai ya dan ragu, a kasuwar duniya.

 

Sai dai, danyen main a Nijeriya samfarin Bonny Light, farashin Gangarsa ya karu zuwa dala 86.97 akan kowacce Ganga daya a zango na biyu na 2024, wanda ya hakan ya samar da dan sauki, ga kudaden da ake kashewa wajen shigo da man

 

Fitar da danyen man da iskar Ga da sun kai kashi 87.38 wanda hakan ya nun jimlar kara samun kudaden shiga a cikin wannan zangon, hakan ya kuma samar da sauki na raguwar dala biliyan 12.18 daga dala biliyan 12.42 zangon farko na 2024.

 

Tun da farko, Jaridar PUNCH ta ruwaito rahton na CBN da ya fitar, an samu jimlar raguwar dala biliyan 2.97, a fannin mai da ake shigo da shi da kuma sauran wasu kaya.

CBN
Bello Hamza
+ posts Bio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja
CBN
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • Sulaiman
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
CBN

Juventus Ta Soke Kwantiragin Pogba

LABARAI MASU NASABA

Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.