• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binciken Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ya Nuna Yadda ’Yan Peru Ke Fatan Ganin An Samar Da Salon Kasa Na Hadin Gwiwa

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Binciken Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Ya Nuna Yadda ’Yan Peru Ke Fatan Ganin An Samar Da Salon Kasa Na Hadin Gwiwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasar Peru makwafciyar kasar Sin ce ta bangaren tekun Pacifik, kuma fadadar kusancin sassan biyu ta fuskar tattalin arziki, da hadin gwiwar cinikayya, da musayar al’adu, na ci gaba da matso da kasashen biyu kusa da juna, a matsayin kawaye kuma makwafta a yankin tekun Pacifik. 

 

Yayin ziyarar shugaban kasar Sin Xi Jinping kasar Peru, a karon farko, kafar watsa labarai ta CGTN, karkashin cibiyar tattauna harkokin kasa da kasa a sabon zamani, da cibiyar zurfafa bincike game da harkokin kasa ta Peru, sun kaddamar da wani binciken jin ra’ayin jama’a, game da karbuwar kasar Sin tsakanin al’ummun kasar Peru a shekarar 2024 inda ’yan kasar Peru 1,111 suka bayyana ra’ayoyinsu.

  • Sin Ta Harba Kumbon Tianzhou-8 Na Dakon Kayayyaki Zuwa Tashar Binciken Samaniya Ta Tiangong
  • Bankin Duniya Da Hukumar Lamuni Ke Yi Wa Tsarin Ilimin Nijeriya Zagon-kasa – ASUU

Sakamakon binciken ya nuna yadda masu bayyana ra’ayoyin suka yi amanna da kawancen gargajiya tsakanin Sin da Peru, da nasarar hadin gwiwarsu, tare da fatan ganin an gina “Salon kasar Peru” na inganta alakar Sin da kasashen Latin Amurka, da bunkasa hadin gwiwa bisa matsayin koli, tsakanin kasashe masu tasowa da masu saurin samun ci gaba.

 

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Bai Wa Habasha Kayayyakin Tallafin Jinya

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

A matsayin Sin na kasa mai tasowa mafi girma a duniya, nasarorin da ta cimma, da mahangarta ta zamanantarwa, sun samar da wata gogewa, da tarin damammaki ga kasashe masu tasowa da masu saurin samun ci gaba.

 

Kazalika, sakamakon binciken ya nuna yadda masu bayyana ra’ayoyin suka gamsu da nasarorin da kasar Sin ta samu, ta fuskar ci gaba mai inganci da bude kofa bisa matsayin koli.

 

Cikin masu bayyana ra’ayoyin, kaso 97.2% sun yaba da saurin bunkasar tattalin arzikin kasar Sin. Kana kaso 94.8% sun amince cewa tattalin arzikin kasar zai ci gaba da bunkasa. Har ila yau, kaso 89.9% sun gamsu da muhimmancin gudummawar kasar Sin ta fuskar ingiza daidaito a tsarin rarraba hajojin masana’antu tsakanin sassan duniya.

 

A daya hannun kuma, kaso 85.7% na ganin Sin na da babbar kasuwa wadda ke bude, kuma mai karbar takara ta adalci. Akwai kuma kaso 96.6% da suka yabawa kasar Sin, bisa muhimmiyar gudummawa da ta bayar wajen farfado da tattalin arzikin duniya. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Cafke Dandabar Da Ya Daba Wa Wata Mata Wuka Ta Mutu A Adamawa

Next Post

Shahararrun Mutanen Da Suka Halarci Bikin Auren ‘Yar Kwankwaso

Related

Sin Ta Bai Wa Habasha Kayayyakin Tallafin Jinya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bai Wa Habasha Kayayyakin Tallafin Jinya

50 minutes ago
Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi
Daga Birnin Sin

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

19 hours ago
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

20 hours ago
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

21 hours ago
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma
Daga Birnin Sin

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

22 hours ago
Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5
Daga Birnin Sin

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

23 hours ago
Next Post
Shahararrun Mutanen Da Suka Halarci Bikin Auren ‘Yar Kwankwaso

Shahararrun Mutanen Da Suka Halarci Bikin Auren ‘Yar Kwankwaso

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 1,191, Sun Ceto 543 Cikin Watanni Uku

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 1,191, Sun Ceto 543 Cikin Watanni Uku

July 3, 2025
Sin Ta Bai Wa Habasha Kayayyakin Tallafin Jinya

Sin Ta Bai Wa Habasha Kayayyakin Tallafin Jinya

July 3, 2025
Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa

Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa

July 3, 2025
Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue

Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue

July 3, 2025
Gwamnatin Yobe Ta Rufe Kasuwanni Uku Saboda Fargabar Hare-haren Boko Haram

Gwamnatin Yobe Ta Rufe Kasuwanni Uku Saboda Fargabar Hare-haren Boko Haram

July 3, 2025
Ɗan Wasan Liverpool, Diogo Jota, Ya Mutu A Hatsarin Mota

Ɗan Wasan Liverpool, Diogo Jota, Ya Mutu A Hatsarin Mota

July 3, 2025
Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

July 3, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

July 3, 2025
Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

July 3, 2025
Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.