ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Alakar Sin Da Brazil Za Ta Samu Sakamako Mai Kyau A Shekaru 50 Masu Zuwa

by CGTN Hausa and Sulaiman
12 months ago
Brazil

“Wannan wani muhimmin lokaci ne ga dangantakar dake tsakanin Sin da Brazil a tarihi” ” Bangarorin biyu sun rattaba hannu kan yarjejeniyoyin hadin gwiwa fiye da 30″ “An bude sabon babin kyakkyawar dangantaka tsakanin kasashen biyu a shekaru 50 masu zuwa”…Ziyarar aiki da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi jiya Laraba a kasar Brazil, ya jawo hankalin kafofin yada labarai na kasa da kasa sosai.

 

A yayin tattaunawarsu a wannan rana, shugabannin kasashen biyu sun cimma daidaito kan ci gaban dangantakar dake tsakanin kasashensu a nan gaba. A matsayinsu na jagora a tsakanin kasashe masu tasowa, dangantakar dake tsakanin Sin da Brazil ta riga ta zarce matsayin wadda ake yi a tsakanin wasu kasashe biyu, kuma tana taka rawa mai muhimmanci wajen kyautata harkokin mulkin duniya. Daga bayar da ra’ayin bai daya a fannoni guda shida tare da nufin inganta warware rikicin Ukraine a siyasance, zuwa yin kira da a tsagaita bude wuta tsakanin Falasdinu da Isra’ila, da aiwatar da “shirin samar da kasashe biyu”. Kasashen Sin da Brazil duka suna bin ra’ayin kasancewar bangarori da dama cikin al’amuran kasa da kasa bisa gaskiya, kana suna dagewa kan yin magana da tafiyar da harkoki cikin adalci.

ADVERTISEMENT

 

A wannan karon, Sin da Brazil sun bayyana baki daya cewa, za su ci gaba da yin hadin gwiwa ta kut-da-kut a cikin tsare-tsare na bangarori da dama, kamar MDD, da G20, da BRICS da dai sauransu, domin tinkarar kalubalen da suka shafi yunwa da fatara, rikice-rikicen yanki, sauyin yanayi, da kuma tsaron yanar gizo da dai sauransu.

LABARAI MASU NASABA

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

 

Muna iya yin imani da cewa, yayin da kasashen Sin da Brazil suka kara hada kansu, za a iya tabbatar da moriyar bai daya ta kasashe masu tasowa, kuma za a kara karfi wajen tabbatar da zaman lafiya da ci gaban duniya. (Bilkisu Xin)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

November 15, 2025
Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Next Post
Matasa 5 Cikin Masu Zanga-zangar Tsadar Rayuwa Sun yanke Jiki Sun Faɗi A Kotu

Batun Tuhumar Ƙananan Yara Da Laifin Shirya Juyin Mulki

LABARAI MASU NASABA

Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

November 15, 2025
Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

November 15, 2025
Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

November 15, 2025
Yadda Za Ku Gyara Kanku

Yadda Za Ku Gyara Kanku

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025
Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.