• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda kasar Sin Ta Cika Alkawuranta A Harkokin Diplomasiyya

byCGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
Sin

Ziyarar shugaban kasar Sin Xi Jinping a yankin Latin Amurka, tare da halartar taron shugabannin tattalin arzikin kungiyar APEC da taron kolin G20 da aka gudanar, ya da jawo hankalin kasa da kasa. Yayin ziyararsa, Xi Jinping tare da takwararsa ta kasar Peru Dina Boluarte sun halarci bikin kaddamar da tashar ruwa ta Chancay ta Peru ta kafar dibiyo, inda aka shaida yadda aka tabbatar da shawarar “ziri daya da hanya daya” a kasar Peru, da ma yadda kasar Sin ta cika alkawarin da ta dauka da sauran kasashe.

 

Ba wannan ziyara kadai ke iya bayyana sahihancin kasar Sin a wajen aiwatar da harkokin diplomasiyya ba. Tabbatar da ayyuka 8 na inganta raya shawarar “ziri daya da hanya daya” da tabbatar da manyan ayyuka 10 na hadin gwiwar Sin da Afirka wajen zamanintar da kansu, da kuma tabbatar da ayyuka 8 na karfafa raya duniya baki daya da sauransu, mun iya gano cewa, shugaba Xi Jinping ya sha ambata “tabbatar da ayyuka” a cikin jawaban da ya gabatar a tarukan duniya. Sin tana nacewa ga daukar ainihin matakai don tabbatar da hadin gwiwar cin moriyar juna. Alal misali, a karkashin shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya”, kamfanoni Sin sun taimakawa kasashen Afirka wajen gina layin dogo da tsawonsa ya kai kilomita dubu 10 da hanyoyin mota masu nisan kilomita dubu 100. Layin dogo da ke tsakanin Mombassa da Nairobi na Kenya, da kuma layin dogo dake tsakanin Habasha da Djibouti, kana da layin dogo dake tsakanin Abuja da Kaduna na Najeriya da dai sauran ayyukan da kamfanonin Sin suka ba da taimakon gina su, na taimaka wa kasashen Afirka wajen kafa tsarin layukan dogo. Bayan wannan, bikin baje kolin kayayyakin da Sin ke shigowa da su daga ketare wato CIIE ya samar wa kamfanonin kasa da kasa damar shiga kasuwannin kasar Sin, don more damammaki da moriyar tsarin dunkulewar duniya baki daya. Kazalika, asusun raya duniya da hadin gwiwar kasashe masu tasowa ya samar wa ayyuka fiye da 150 tallafi.

 

Kyan alkawari cikawa, yadda kasar Sin ke yi ke nan a wajen aiwatar da harkokin diplomasiyya da kasa da kasa, wanda hakan ya zama alamar da ta yi shuhura da ita a wannan bangare. Hakan ya sa Sin ta samu karin amincewa daga kasashen duniya, har ta karfafa kwarin gwiwa da hadin kai a tsakanin kasa da kasa wajen gina kyakkyawar makomar duniya. (Mai zane da rubutu: MINA)

LABARAI MASU NASABA

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka
Ra'ayi Riga

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang
Ra'ayi Riga

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

September 30, 2025
Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

September 29, 2025
Next Post
Matan Annabi Muhammadu (SAW)

Matan Annabi Muhammadu (SAW)

LABARAI MASU NASABA

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version