• English
  • Business News
Monday, July 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda kasar Sin Ta Cika Alkawuranta A Harkokin Diplomasiyya

by CGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
in Ra'ayi Riga
0
Yadda kasar Sin Ta Cika Alkawuranta A Harkokin Diplomasiyya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ziyarar shugaban kasar Sin Xi Jinping a yankin Latin Amurka, tare da halartar taron shugabannin tattalin arzikin kungiyar APEC da taron kolin G20 da aka gudanar, ya da jawo hankalin kasa da kasa. Yayin ziyararsa, Xi Jinping tare da takwararsa ta kasar Peru Dina Boluarte sun halarci bikin kaddamar da tashar ruwa ta Chancay ta Peru ta kafar dibiyo, inda aka shaida yadda aka tabbatar da shawarar “ziri daya da hanya daya” a kasar Peru, da ma yadda kasar Sin ta cika alkawarin da ta dauka da sauran kasashe.

 

Ba wannan ziyara kadai ke iya bayyana sahihancin kasar Sin a wajen aiwatar da harkokin diplomasiyya ba. Tabbatar da ayyuka 8 na inganta raya shawarar “ziri daya da hanya daya” da tabbatar da manyan ayyuka 10 na hadin gwiwar Sin da Afirka wajen zamanintar da kansu, da kuma tabbatar da ayyuka 8 na karfafa raya duniya baki daya da sauransu, mun iya gano cewa, shugaba Xi Jinping ya sha ambata “tabbatar da ayyuka” a cikin jawaban da ya gabatar a tarukan duniya. Sin tana nacewa ga daukar ainihin matakai don tabbatar da hadin gwiwar cin moriyar juna. Alal misali, a karkashin shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya”, kamfanoni Sin sun taimakawa kasashen Afirka wajen gina layin dogo da tsawonsa ya kai kilomita dubu 10 da hanyoyin mota masu nisan kilomita dubu 100. Layin dogo da ke tsakanin Mombassa da Nairobi na Kenya, da kuma layin dogo dake tsakanin Habasha da Djibouti, kana da layin dogo dake tsakanin Abuja da Kaduna na Najeriya da dai sauran ayyukan da kamfanonin Sin suka ba da taimakon gina su, na taimaka wa kasashen Afirka wajen kafa tsarin layukan dogo. Bayan wannan, bikin baje kolin kayayyakin da Sin ke shigowa da su daga ketare wato CIIE ya samar wa kamfanonin kasa da kasa damar shiga kasuwannin kasar Sin, don more damammaki da moriyar tsarin dunkulewar duniya baki daya. Kazalika, asusun raya duniya da hadin gwiwar kasashe masu tasowa ya samar wa ayyuka fiye da 150 tallafi.

 

Kyan alkawari cikawa, yadda kasar Sin ke yi ke nan a wajen aiwatar da harkokin diplomasiyya da kasa da kasa, wanda hakan ya zama alamar da ta yi shuhura da ita a wannan bangare. Hakan ya sa Sin ta samu karin amincewa daga kasashen duniya, har ta karfafa kwarin gwiwa da hadin kai a tsakanin kasa da kasa wajen gina kyakkyawar makomar duniya. (Mai zane da rubutu: MINA)

Labarai Masu Nasaba

Kayayyakin Sin Na Kara Samun Karbuwa A Kasuwar Duniya

Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Raya Hanyoyin Karkara

Next Post

Matan Annabi Muhammadu (SAW)

Related

Kayayyakin Sin Na Kara Samun Karbuwa A Kasuwar Duniya
Ra'ayi Riga

Kayayyakin Sin Na Kara Samun Karbuwa A Kasuwar Duniya

2 days ago
Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa
Ra'ayi Riga

Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa

3 days ago
Kayan Aro Baya Rufe Katara
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa JKS Mai Tsawon Tarihin Sama Da Shekaru 100 Ta Dore A Kan Mulki

4 days ago
Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…
Ra'ayi Riga

Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

1 week ago
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba
Ra'ayi Riga

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

2 weeks ago
Daga Xi’an Zuwa Astana: Me Muka Koya Daga Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya
Ra'ayi Riga

Daga Xi’an Zuwa Astana: Me Muka Koya Daga Taron Kolin Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya

2 weeks ago
Next Post
Matan Annabi Muhammadu (SAW)

Matan Annabi Muhammadu (SAW)

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

July 6, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

July 6, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

July 6, 2025
Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

July 6, 2025
Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

July 6, 2025
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

July 6, 2025
Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

July 6, 2025
Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

July 6, 2025
Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.