ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda kasar Sin Ta Cika Alkawuranta A Harkokin Diplomasiyya

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 years ago
Sin

Ziyarar shugaban kasar Sin Xi Jinping a yankin Latin Amurka, tare da halartar taron shugabannin tattalin arzikin kungiyar APEC da taron kolin G20 da aka gudanar, ya da jawo hankalin kasa da kasa. Yayin ziyararsa, Xi Jinping tare da takwararsa ta kasar Peru Dina Boluarte sun halarci bikin kaddamar da tashar ruwa ta Chancay ta Peru ta kafar dibiyo, inda aka shaida yadda aka tabbatar da shawarar “ziri daya da hanya daya” a kasar Peru, da ma yadda kasar Sin ta cika alkawarin da ta dauka da sauran kasashe.

 

Ba wannan ziyara kadai ke iya bayyana sahihancin kasar Sin a wajen aiwatar da harkokin diplomasiyya ba. Tabbatar da ayyuka 8 na inganta raya shawarar “ziri daya da hanya daya” da tabbatar da manyan ayyuka 10 na hadin gwiwar Sin da Afirka wajen zamanintar da kansu, da kuma tabbatar da ayyuka 8 na karfafa raya duniya baki daya da sauransu, mun iya gano cewa, shugaba Xi Jinping ya sha ambata “tabbatar da ayyuka” a cikin jawaban da ya gabatar a tarukan duniya. Sin tana nacewa ga daukar ainihin matakai don tabbatar da hadin gwiwar cin moriyar juna. Alal misali, a karkashin shawarar “Ziri Daya da Hanya Daya”, kamfanoni Sin sun taimakawa kasashen Afirka wajen gina layin dogo da tsawonsa ya kai kilomita dubu 10 da hanyoyin mota masu nisan kilomita dubu 100. Layin dogo da ke tsakanin Mombassa da Nairobi na Kenya, da kuma layin dogo dake tsakanin Habasha da Djibouti, kana da layin dogo dake tsakanin Abuja da Kaduna na Najeriya da dai sauran ayyukan da kamfanonin Sin suka ba da taimakon gina su, na taimaka wa kasashen Afirka wajen kafa tsarin layukan dogo. Bayan wannan, bikin baje kolin kayayyakin da Sin ke shigowa da su daga ketare wato CIIE ya samar wa kamfanonin kasa da kasa damar shiga kasuwannin kasar Sin, don more damammaki da moriyar tsarin dunkulewar duniya baki daya. Kazalika, asusun raya duniya da hadin gwiwar kasashe masu tasowa ya samar wa ayyuka fiye da 150 tallafi.

ADVERTISEMENT

 

Kyan alkawari cikawa, yadda kasar Sin ke yi ke nan a wajen aiwatar da harkokin diplomasiyya da kasa da kasa, wanda hakan ya zama alamar da ta yi shuhura da ita a wannan bangare. Hakan ya sa Sin ta samu karin amincewa daga kasashen duniya, har ta karfafa kwarin gwiwa da hadin kai a tsakanin kasa da kasa wajen gina kyakkyawar makomar duniya. (Mai zane da rubutu: MINA)

LABARAI MASU NASABA

Abokin Jibi Shi Ne Aboki

Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
  • Sulaiman
    Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito
  • Sulaiman
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • Sulaiman
    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

MASU ALAKA

Abokin Jibi Shi Ne Aboki
Ra'ayi Riga

Abokin Jibi Shi Ne Aboki

June 3, 2026
Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka
Ra'ayi Riga

Rayukan Mutanen Kenya Na Da Muhimmanci Daidai Da Na ‘Yan Amurka

June 1, 2026
Nagartattun Manufofin Sin Suna Janyo Hankalin Kasashen Duniya
Ra'ayi Riga

Nagartattun Manufofin Sin Suna Janyo Hankalin Kasashen Duniya

May 29, 2026
Next Post
Matan Annabi Muhammadu (SAW)

Matan Annabi Muhammadu (SAW)

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.