• English
  • Business News
Saturday, May 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Nemi A Hukunta Jami’n Tsaro Masu Cin Zarifin Mata

by Hussein Yero
5 months ago
in Labarai
0
Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Nemi A Hukunta Jami’n Tsaro Masu Cin Zarifin Mata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Uwargidan Gwamnan Zamfara Hajiya Huriyya Dauda ta bayyana takaicin ta kan yadda ake samu Jami’an tsaro da laifin cin zarafin Mata watau Fyafe, a kan haka ta yi kira ga mahukunta da su sanya duk Jami’an tsaro da aka kama da cin zarafin Mata a kafafen yada Labarai kamar yadda suke gabatar da masu laifi ga “Yan gidan Talabijin da Rediyo da Jaridu dan ya zamo izina ga sauran Jami’an tsaro.

Hajiya Huriyya Dauda ta bayyana haka ne ranar Laraba rana ta uku na yaki da cin zarafin Mata wanda aka yi wa fyade da marasa galihu da ake tauye mahakokin su a Gusau babban birnin jihar.

  •  Ali Nuhu Ya Zama Jakadan Kamfanin Tsaftace HaÆ™ora A Arewacin Nijeriya 
  • Gwamnoni Sun MiÆ™a Ta’aziyya Ga WaÉ—anda Wani Abu Ya Fashe Da Su A Mota A Zamfara

A jawabin ta, Huriyya Dauda ta bayyana cewa a jawaban da aka gudanar a yanzu ya tabbatar da cewa, fitatun mutane ne kuma sananu ake kamawa da laifin cin zarafin Mata don haka muka kaddamar da kwamitoci a kananan hukumomi don yaki da masu aikata wannan mumunan laifi dan kawo karshen su “.

“Kuma yau ga Litatafi nan na turancin mun fasara su zuwa Hausa zamu raba don mutane su gane illar cin zarafin Mata da kuma hukuncin da meyi zai gamu da shi.

Hajiya Huriyya ta kara da cewa, ba fyade ba ne kadai cin zarafin Mata akwai rashin basu hakkin su na kulawa ga mazajan su na rashin abinci da karatun ‘ya’ya mata da sauran su.

Labarai Masu Nasaba

Dole Ne Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Samar Da Ayyukan Yi Da Rage Talauci — Bankin Duniya

Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Magance Yawan Soke Tashin Jirage Da Jinkiri A Nijeriya

Don haka doka za ta yi aiki a kan duk wanda aka kama a Zamfara wadannan munana lafiya in ji Huriyya Dauda.

Kuma muna godiya ga Kwamishin kananan Hukumomi da masarautu Hon. Ahmad Yandi ya bayyana cewa, Ma’aikatar Kananan Hukumomi za su yi hadin gwiwa da Sarakunan mu goma sha tara wajen yaki da masu wannan mumunan laifi, kuma zamu dauki nauyin kara litatafan don shigar da su ko’ina a fadin jihar ta Zamfara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cin ZarafiZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Duk Da Hana Shi Fitowa, Sarki Sanusi II Ya Yi Zaman Fada

Next Post

An Fitar Da Rahoton Ci Gaban Duniya Na 2024

Related

Dole Ne Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Samar Da Ayyukan Yi Da Rage Talauci — Bankin Duniya
Labarai

Dole Ne Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Samar Da Ayyukan Yi Da Rage Talauci — Bankin Duniya

44 minutes ago
Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Magance Yawan Soke Tashin Jirage Da Jinkiri A Nijeriya
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Magance Yawan Soke Tashin Jirage Da Jinkiri A Nijeriya

3 hours ago
Gwamna Lawal Ya Jaddada Aniyar Inganta Kiwon Lafiya A Jihar Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Jaddada Aniyar Inganta Kiwon Lafiya A Jihar Zamfara

11 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Farfaɗo Da Sashin Raba Wutar Lantarki A Nijeriya
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Farfaɗo Da Sashin Raba Wutar Lantarki A Nijeriya

14 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ƙwato Shanun Sata 1,000 A Taraba
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ƙwato Shanun Sata 1,000 A Taraba

15 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 2, Sun Kwato Shanu 1,000 A Taraba
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 2, Sun Kwato Shanu 1,000 A Taraba

17 hours ago
Next Post
An Fitar Da Rahoton Ci Gaban Duniya Na 2024

An Fitar Da Rahoton Ci Gaban Duniya Na 2024

LABARAI MASU NASABA

Dole Ne Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Samar Da Ayyukan Yi Da Rage Talauci — Bankin Duniya

Dole Ne Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Samar Da Ayyukan Yi Da Rage Talauci — Bankin Duniya

May 17, 2025
Majalisar Wakilai Ta Yi Watsi Da Kafa Dokar Karba-karba A Shugabancin Nijeriya

Majalisar Wakilai Ta Yi Watsi Da Kafa Dokar Karba-karba A Shugabancin Nijeriya

May 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Magance Yawan Soke Tashin Jirage Da Jinkiri A Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Magance Yawan Soke Tashin Jirage Da Jinkiri A Nijeriya

May 17, 2025
Gwamna Lawal Ya Jaddada Aniyar Inganta Kiwon Lafiya A Jihar Zamfara

Gwamna Lawal Ya Jaddada Aniyar Inganta Kiwon Lafiya A Jihar Zamfara

May 16, 2025
Shugaban Senegal: Ana Fatan Ci Gaba Da Zurfafa Zumuncin Dake Tsakanin Sin Da Senegal

Shugaban Senegal: Ana Fatan Ci Gaba Da Zurfafa Zumuncin Dake Tsakanin Sin Da Senegal

May 16, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Daina Kassara Kamfanonin Fasaha Da Na AI Na Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Daina Kassara Kamfanonin Fasaha Da Na AI Na Sin

May 16, 2025
JAMB Ta Ƙaddamar Da Binciken Gaggawa Kan Sakamakon Jarrabawar Bana Bayan Jerin Ƙorafe-Ƙorafe 

JAMB Ta Ƙaddamar Da Binciken Gaggawa Kan Sakamakon Jarrabawar Bana Bayan Jerin Ƙorafe-Ƙorafe 

May 16, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Farfaɗo Da Sashin Raba Wutar Lantarki A Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Na Ƙoƙarin Farfaɗo Da Sashin Raba Wutar Lantarki A Nijeriya

May 16, 2025
CMG Ya Gabatar Da Fasahar Tsara Shirye-Shiryen Bidiyo Da Rediyo Bisa Fasahar Sadarwa Ta 5G A ITU

CMG Ya Gabatar Da Fasahar Tsara Shirye-Shiryen Bidiyo Da Rediyo Bisa Fasahar Sadarwa Ta 5G A ITU

May 16, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ƙwato Shanun Sata 1,000 A Taraba

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ƙwato Shanun Sata 1,000 A Taraba

May 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.