• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Nijeriya Sun Biya Kudin Fansa Naira Tiriliyan 2.23 Ga Masu Garkuwa Da Mutane A Cikin watanni 12 – NBS

by Sulaiman
10 months ago
NBS

Wani sabon bincike da cibiyar kididdigar ayyukan ta’addanci ‘Crime Experience and Security Perception Survey’ (CESPS) da Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta gudanar ya nuna cewa ‘yan Nijeriya sun biya Naira Tiriliyan 2.23 a matsayin kudin fansa ga masu garkuwa da mutane tsakanin watan Mayun 2023 zuwa Afrilun 2024.

 

Rahoton ya nuna yadda matsalar tsaro ke kara tabarbarewa a fadin kasar da kuma mawuyacin hali da iyalai ke shiga.

  • Nijeriya Da Brazil Sun Cimma Yarjejeniyar Bunkasa Noman Zamani A Kasar Nan
  • Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Ga Matakin EU Na Sanya Takunkumi Kan Kamfanonin Kasar Sin

A cewar binciken, kashi 65 cikin 100 na iyalai da aka yi garkuwa da su, an tilasta musu biyan kudin fansa domin a sako ‘yan uwansu. Matsakaicin kudin fansa da aka biya ya kai Naira miliyan 2.67, wanda ya nuna halin kunci da nauyi da aka dora wa wadanda abin ya shafa.

 

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

CESPS ta tabbatar da cewa, an tafka ayyukan ta’addanci miliyan 51.89 da ya shafi iyalai a Nijeriya a cikin watanni 12. Yankin Arewa-maso-Yamma ya zama yankin da lamarin ya fi kamari, inda aka bayar da rahoton laifuka miliyan 14.4, sai kuma Arewa ta Tsakiya mai laifuka miliyan 8.8. Yankin Kudu-maso-Gabas shi ke da mafi ƙarancin adadin laifukan da aka tafka, inda yake da akalla miliyan 6.18.

 

Binciken ya ci gaba da nuna cewa, yawan laifukan ya fi yawa a yankunan karkara fiye da na birane.

 

Yawancin wadanda abin ya shafa, sun yi imanin cewa, sanar wa hukumar ‘yansanda domin kubutar da iyalansu a wurin masu garkuwar bai cika haifar da wani mataki mai ma’ana ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025
Manyan Labarai

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma

October 24, 2025
Next Post
Gaza

Yaƙin Gaza Ya Kusan Zuwa Ƙarshe - Amurka

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025, Injiniya Abdullahi Sule

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma

October 24, 2025
An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

October 24, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

October 24, 2025
Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

October 24, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Ƙungiyoyin Ma’aikatan Jihar Kaduna Sun Yabawa Gwamna Sani Kan Amincewa Da Sabon Albashin  Ma’aikata

October 24, 2025
Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala

Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.