• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kofin Duniya: FIFA Ta Fitar Da Yadda Za A Samu Gurbin Zuwa Amurka

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
7 months ago
in Wasanni
0
Kofin Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasashen Nahiyar Turai za su san takwarkoinsu da za su fafata neman shiga gasar Kofin Duniya ta 2026 da su a cikin wannan satin a birnin Zurich na kasar Switzerland wanda kuma haka ne zai bayar da damar fara buga wasannin neman cancanta.

Kasashen Turai 16 ne za su samu gurbi a gasar wadda aka fadada zuwa kasashe 48 da za a yi a Amurka da Canada da kuma Medico bayan da aka sauya tsarin yadda ake neman gurbin Nahiyar Turan, an kara yawan rukunai, sannan an yi kanana sama da na baya.

  • Minista Da Darakta Janar Na VON Sun Yi Alhinin Rasuwar Babbar ‘Yar Jarida, Rafat Salami
  • An Yi Bikin Nuna Fina-Finai Da Shirye-Shiryen Telabijin Na Habasha Da Sin

Za a samar da rukunai 12 da za su yi wasannin neman gurbi. Kununai shida za su kasance da kasashe hudu, yayin da sauran shidan za su zama suna da biyar-biyar kuma tawagogin za su fafata da juna gida da wajen kamar yadda aka saba.

Duk tawagar da ta yi ta daya a kowanne rukuni za ta zama ta samu tikitin Kofin Duniyan, yayin da na biyu za su buga wasannin neman cike gurbi sannan kuma har ila yau za a dauki kasashe hudu cikin 16 da za su yi wasan neman gurbi a gasar.

Ko wanne rukuni zai kasance da tawagar guda daga cikin kowacce tukunya hudu. Rukunai shidan za su zama suna da tawaga guda daga tukunya ta biyar. Akwai iyaka ta wacce tawaga ce za ta kasance a kowanne rukuni, da kuma wanda za ta fafata da shi.

Labarai Masu Nasaba

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

Za a fitar da tawagogin bisa tsarin tukwanen da ke da akwai, sai an fara da tawagogin tukunyar farko sannan ta biyu har zuwa ta karshe kamar yadda yake a tsare a yadda ake raba jadawalin gasar cin kofin na duniya.

Tukunya 1: Spain, Germany, Pkotugal, France, Italy, Netherlands, Denmark, Croatia, England, Belgium, Switzerland, Austria. Tukunya 2: Ukraine, Sweden, Turkey, WALES, Hungary, Serbia, Poland, Greece, Romania, Slodaakia, Czech Republic, Nkoway.

Tukunya 3: SCOTLAND, Slodaenia, Republic of Ireland, Albania, Nkoth Macedonia, Gekogia, Finland, Iceland, NKOTHERN IRELAND, Montenegro, Bosnia-Herzegodaina, Israel Tukunya 4: Bulgaria, Ludembourg, Kosodao, Belarus, Armenia, Kazakhstan,

Azerbaijan, Estonia, Cyprus, Faroe Islands, Latdaia, Lithuania Tukunya 5: Moldodaa, Malta, Andkora, Gibraltar, Liechtenstein, San Marino

 

Su wane ne za su kasance cikin rukunin tawaga hudu?

Tawagogi hudu da suka je wasan kusa da karshe a watan Maris za su tafi rukuni dai-dai na neman gurbin gasar Kofin Duniya daga rukunin A zuwa F kuma wannan saboda an buga wasannin ne a watan Yuni, ba kuma a samu damar wasannin share fagen kofin Duniya a lokacin ba.

An dai raba jadawalin ne a gabanin fara wasannin, wadanda suka je wasan kusa da karshen za su zama kamar masu rikon wuri ne, misali kamar gwarzuwar gasar Faransa za ta samu rukuni sai Croatia itama da kuma sauran kungiyoyi biyun karshe.

 

Shin akwai wani haramci a gasar?

Saboda dalilai irin na siyasa, Ukraine da Belarus ba za su kasance a rukuni guda ba, kazalika Gibraltar da Sifaniya. Dole sai an raba Kosodao da Serbia da kuma Bosnia-Herzegodaina daga rukuni daya domin kaucewa rikicin siyasa.

Yanayin gari ka iya zama wani dalilin shi ma, saboda yiwuwar sanyi Estonia da kuma wasu kasashe biyu ne za su iya zama a rukuni daya da suka hada da Faroe Islands, Finland, Iceland, Latdaia, Lithuania da Nkoway.

Ba za a hada Iceland da tsibirin Fkooes wuri guda ba saboda ana musu kallon kasashe biyu da yanayinsu ke da hadari. Sannan akwai kuma yanayi na yankunan da kasashe suka fito, kamar Kazakhstan da Azerbaijan da kuma Iceland ba za su hadu da juna ba saboda nisan da ke da shi na tafiya zuwa Turai.

 

Yaushe ne za a fara wasannin?

Za a yi wasannin ne guda 10 yayin hutun kasashe da za a samu sau biyar kuma za a yi hutun ne a tsakanin 21 zuwa 25 ga watan Maris, sai 6 zuwa 10 ga watan Yuni, akwai 4 zuwa 9 ga watan 14 ga watan Oktoba sai kuma 13 zuwa 18 ga watan Nuwambar shekara mai zuwa.

Babu wata tawaga da za ta buga wasanni a duka wadannan lokutan hutu saboda wasanni bakwai kawai aka amince a yi sannan wasu tawagogin za su fara a watan Maris wasu kuma a Yuni, amma tawagogin da za a raba a rukunai hudu sai a watan Satumba za su fara nasu wasannin.

Wasannin cike gurbi kuma za a yi su ne a tsakanin 26 zuwa 31 ga watan Maris din 2026.

 

Yaushe za a yi Kofin Duniya?

Za a fara Kofin Duniya a ranar 11 ga watan Yuni a birnin Medico za a kuma a kammala a ranar 19 ga watan Yuli a birnin New Jersey kuma an fadada gasar zuwa kasashe 48 daga 32, kuma za a kwashe kwana 39 ana gudanar da gasar.

Sabon tsarin zai hada da rukuni 12 da yake dauke da tawagogi hudu ciki, kuma tawagogi 32 da za su yi saura za su je matakin sili daya kwale.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Trump Ya Gana Da Shugaban TikTok

Next Post

Me Ficewar Kasashen Sahel Daga Ecowas Ke Nufi?

Related

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

22 hours ago
Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique
Wasanni

Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

2 days ago
Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense
Wasanni

Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

3 days ago
Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars
Wasanni

Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars

3 days ago
Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa
Wasanni

Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa

3 days ago
Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin
Wasanni

Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

4 days ago
Next Post
Me Ficewar Kasashen Sahel Daga Ecowas Ke Nufi?

Me Ficewar Kasashen Sahel Daga Ecowas Ke Nufi?

LABARAI MASU NASABA

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

July 11, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

July 11, 2025
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Illar Kakaba Wa Majalisa Ta 10 Shugabanni Ga Gwamnatin Tinubu – Dattawan Arewa

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

July 11, 2025
FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

July 11, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

July 11, 2025
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (2)

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (2)

July 11, 2025
An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama

An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama

July 11, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Amurka Ta Rage Wa’adin Bizar ‘Yan Nijeriya Zuwa Wata Uku

July 11, 2025
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.