• English
  • Business News
Monday, June 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Da Kasar China, Sun Sake Sabunta Yarjejeniyar Musayar Takardun Kudade Ta Naira Tiriliyan 3.28

by Abubakar Abba
6 months ago
in Labarai
0
Nijeriya Ta Karɓi Bashin Dala Biliyan 1.5 Daga Bankin Duniya Bayan Cire Tallafin Mai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shekaru shida bayan yarjejeniyar musayar takardun kudade ta kasa da kasa, da aka kulllan Babban Bankin Kasar China da Bakin Alumma na kasar China, sun sake sabunta yarjejeniyar da Babban Bankin Nijeriya CBN.

Gundarin kudin yarjejeniyar, ta kai Naira tiriliyan 3.28 ko kuma Naira biliyan 15, na kudin kasar China wato yuan, wacce ta kai kwatankwacin dala biliyan 2.09.

  • Gwamnan Kano Ya Yi Sabbin NaÉ—e-NaÉ—e
  • Dokar Haraji Za Ta Ƙara Jefa Al’umma Cikin Talauci – Gwamnatin Kano

A cikin wata sanarwa da Babban Bankin na kasar China ya wallafa a shafinsa na Internet, wa’adin yarjejeniyar za ta kai ta shekaru uku, wacce kuma za a iya sake sabunta yarjejeniyar idan bukatar hakan taso.

Sanarwa ta kara da cewa, sake sabunta wannan yarjejiniyar za ta kara karfafa hada-hadar hadaka a tsakanin China da Nijeriya, tare da kuma kara fadada yin amfani da takardun kudaden kasashen biyu da kara bunkasa hada-hadar kawunaci da kuma zuba hannun jari.

Kazalika, sabunta yarjejeniyar za ta taimakawa kasashen biyu, wajen rage dogaro a kan takardar dalar Amurka don gudanar da hada-hadar kasuwanci.

Labarai Masu Nasaba

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

Tun farko dai, an kulla wannan yarjejeniyar ce, a watan Afirilun 2018 wacca kuma take da wa’adi na shekara uku, duba da yadda ake fuskantar karancin dalar Amurka a kasar nan.

Bugu da kari, jarjejeniyar za ta kara fadada yin amfani da tardun kudi na kasashen biyu tare da kuma kara karfafa hada-hadar kudade,

Nijeriya dai, ta kasance babba wajen yin hadaka, domin kasar ta China, na shigo da danyen mai, iskar Gas wanda daga baya, inda su kuma suke shigo da sauran kaya da bana da ba, ciki har da ababen hawa da na’urorin kayan wutar lantarki daga kasar ta China.

A 2023, Nijeriya ta shigo da kayan daga kasar China, da kudinsu ya kai na dala biliyan 11.2, inda kuma kayan da aka fitar daga kasar zuwa Asiya, kudinsu ya kai dala biliyan 2.4.

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya bayyana cewa, a 2023 yawan hada-hadar kasuwancin d aka yi a tsakanin Nieroya da kasar China, ta kai ta yawan dala biliyan 22.6.

Kashim

Kashim ya bayyana haka ne, a cikin watan Numbar 2024, a fadar shugaban kasa da ke Abuja, a yayin da ya karbi bakuncin wata tawaga daga kasar China.

Mataimakin kwamitin dindin na kungiyar kasar China NPC  Mista Zhang Kingwei ne, ya jagoranci tawagar a lokacin ziyarar.

Shettima ya kara da cewa, huddar jakadanci da ke a tsakanin Nijeriya da China, na kara fadada a duk shekara zuwa kashi 33.

Tabbasa Nijeriya ta kasance, babbar kawar kasar China wajen yin hadaka, musamman wajen zuba hannun jari a fannonin bunkasa tatttalin arzkin Nijeriya.

Misali, dangantar kasuwanci a tsakanin kasashen biyu ta kwanan baya, an mayar da hankali ne, wajen aikin samar da makamashi ga Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Tinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masanin Switzerland: Bunkasar Sha’anin Sabbin Makamashi Na Kasar Sin Ta Taimakawa Duniya Wajen Kyautata Tsarin Sha’anin Makamashi Na Duniya

Next Post

CMG Ta Gudanar Da Rahaza Karo Na 1 Na Shagalin Murnar Sabuwar Shekarar 2025 Bisa Kalandar Gargajiyar Kasar Sin

Related

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata
Labarai

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata

4 hours ago
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

5 hours ago
Ganduje Ba Zai Hana Kwankwaso Shiga APC Ba
Labarai

Murabus ÆŠin Ganduje: ‘Yan Kwankwasiyya Na Shirin ÆŠaukar Wani Mataki

7 hours ago
Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

9 hours ago
Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

18 hours ago
Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu
Labarai

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

20 hours ago
Next Post
CMG Ta Gudanar Da Rahaza Karo Na 1 Na Shagalin Murnar Sabuwar Shekarar 2025 Bisa Kalandar Gargajiyar Kasar Sin

CMG Ta Gudanar Da Rahaza Karo Na 1 Na Shagalin Murnar Sabuwar Shekarar 2025 Bisa Kalandar Gargajiyar Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar ÆŠantata

June 30, 2025
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

June 30, 2025
Sin Ta Kalubalanci Kasashen Yammacin Duniya Da Su Tuna Da Laifinsu Na Mulkin Mallaka

Cikar MDD Shekara 80: Nasarorinmu Sun Kara Mana Kaimi Da Kyakkyawar Makoma A Nan Gaba

June 30, 2025
Ganduje Ba Zai Hana Kwankwaso Shiga APC Ba

Murabus ÆŠin Ganduje: ‘Yan Kwankwasiyya Na Shirin ÆŠaukar Wani Mataki

June 30, 2025
Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

June 30, 2025
Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

June 29, 2025
Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

June 29, 2025
An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

June 29, 2025
Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.