ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Da Kasar China, Sun Sake Sabunta Yarjejeniyar Musayar Takardun Kudade Ta Naira Tiriliyan 3.28

by Abubakar Abba
1 year ago
Nijeriya

Shekaru shida bayan yarjejeniyar musayar takardun kudade ta kasa da kasa, da aka kulllan Babban Bankin Kasar China da Bakin Alumma na kasar China, sun sake sabunta yarjejeniyar da Babban Bankin Nijeriya CBN.

Gundarin kudin yarjejeniyar, ta kai Naira tiriliyan 3.28 ko kuma Naira biliyan 15, na kudin kasar China wato yuan, wacce ta kai kwatankwacin dala biliyan 2.09.

  • Gwamnan Kano Ya Yi Sabbin Naɗe-Naɗe
  • Dokar Haraji Za Ta Ƙara Jefa Al’umma Cikin Talauci – Gwamnatin Kano

A cikin wata sanarwa da Babban Bankin na kasar China ya wallafa a shafinsa na Internet, wa’adin yarjejeniyar za ta kai ta shekaru uku, wacce kuma za a iya sake sabunta yarjejeniyar idan bukatar hakan taso.

ADVERTISEMENT

Sanarwa ta kara da cewa, sake sabunta wannan yarjejiniyar za ta kara karfafa hada-hadar hadaka a tsakanin China da Nijeriya, tare da kuma kara fadada yin amfani da takardun kudaden kasashen biyu da kara bunkasa hada-hadar kawunaci da kuma zuba hannun jari.

Kazalika, sabunta yarjejeniyar za ta taimakawa kasashen biyu, wajen rage dogaro a kan takardar dalar Amurka don gudanar da hada-hadar kasuwanci.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Tun farko dai, an kulla wannan yarjejeniyar ce, a watan Afirilun 2018 wacca kuma take da wa’adi na shekara uku, duba da yadda ake fuskantar karancin dalar Amurka a kasar nan.

Bugu da kari, jarjejeniyar za ta kara fadada yin amfani da tardun kudi na kasashen biyu tare da kuma kara karfafa hada-hadar kudade,

Nijeriya dai, ta kasance babba wajen yin hadaka, domin kasar ta China, na shigo da danyen mai, iskar Gas wanda daga baya, inda su kuma suke shigo da sauran kaya da bana da ba, ciki har da ababen hawa da na’urorin kayan wutar lantarki daga kasar ta China.

A 2023, Nijeriya ta shigo da kayan daga kasar China, da kudinsu ya kai na dala biliyan 11.2, inda kuma kayan da aka fitar daga kasar zuwa Asiya, kudinsu ya kai dala biliyan 2.4.

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya bayyana cewa, a 2023 yawan hada-hadar kasuwancin d aka yi a tsakanin Nieroya da kasar China, ta kai ta yawan dala biliyan 22.6.

Kashim

Kashim ya bayyana haka ne, a cikin watan Numbar 2024, a fadar shugaban kasa da ke Abuja, a yayin da ya karbi bakuncin wata tawaga daga kasar China.

Mataimakin kwamitin dindin na kungiyar kasar China NPC  Mista Zhang Kingwei ne, ya jagoranci tawagar a lokacin ziyarar.

Shettima ya kara da cewa, huddar jakadanci da ke a tsakanin Nijeriya da China, na kara fadada a duk shekara zuwa kashi 33.

Tabbasa Nijeriya ta kasance, babbar kawar kasar China wajen yin hadaka, musamman wajen zuba hannun jari a fannonin bunkasa tatttalin arzkin Nijeriya.

Misali, dangantar kasuwanci a tsakanin kasashen biyu ta kwanan baya, an mayar da hankali ne, wajen aikin samar da makamashi ga Nijeriya.

Nijeriya
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Next Post
CMG Ta Gudanar Da Rahaza Karo Na 1 Na Shagalin Murnar Sabuwar Shekarar 2025 Bisa Kalandar Gargajiyar Kasar Sin

CMG Ta Gudanar Da Rahaza Karo Na 1 Na Shagalin Murnar Sabuwar Shekarar 2025 Bisa Kalandar Gargajiyar Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.