• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar JAMB Ta Zuba Naira Biliyan 6 A Asusun Gwamnatin Tarayya A Shekarar 2024

by Idris Aliyu Daudawa
5 months ago
in Ilimi
0
Hukumar JAMB Ta Zuba Naira Biliyan 6 A Asusun Gwamnatin Tarayya A Shekarar 2024
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar shirya jarabawar manyan makarantu ta kasa ta bayyana cewar ta tura kudi Naira bilyan 6 zuwa asusun ajiyar gwamnatin tarayya bayan da aka kammala jarabawar shigaba manyan makarantu (UTME) ta shekarar 2024.

Mai bada shawaran harkoin sadarwa na hukumar, JAMB, Dakta.Fabian Benjamin,shi ne wanda ya bayyana hakan kamar yadda sanarwar data fito ta kafar sadarwar hukumar da aka lika a allon sanarwar hukumar ranar Litinin..

  • NAF Ta Tarwatsa Ma’ajiyar Makamai Da Ke Shiroro A Neja
  • NAFDAC Ta Rufe Babban Kantin ‘Yan China A Abuja Saboda SaÉ“a Dokoki

Hukumar ta bayyana ta samu kudaden shiga d a suka kai Naira bilyan 22,996,653,265.25 ta kuma kashe Naira bilyan 18,198,739,362.68 wajen shirya jarabawar (UTME),ta biya  masu bada hanyar kafar sadarwa, da suka hada da kudaden bashin da ma’aikata suke bi da suka kai Naira bilyan 2,119,571,022.88.

Shekarar 2024, kamar yadda hukumar ta bayyana shekarar ce wadda JAMB cin garavasar tsare- tsaren da ta yi wadanda kuma tuni ta fara aiwatar da su.

Har ila yau sanarwar ta bayyana inda yadda hukumar tayi ta fadi- tashi har aka kai ga halin da ake ciki a shekarun da suka gabata,wanda tuni aka yi niyyar tafiyar da al’amura cikin gaskiaya da adalci, yin abu babu wani voye- voye, a fili domin kowa ya gani, saboda kuwa tun a shekarar 2017 aka fara yin hakan, tana bayyana irin kudaden shigara da aka samu kowane mako da kuma abinda ka kashe saboda al’umma su gani da kuma ji.

Labarai Masu Nasaba

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Yayin da ake jiran yadda shekarar 2025, zata kasance hukumar har yanzu hukumar tana nan kan bakanta na ci gaba dayin al’amuranta kamar yadda ta fara na yin bayanin halin da ake ciki dangane da kudaden da suka shigo mata an dai samu kudaden shiga da suka kai Naira tiriliyan 22,996,653,265.25.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Jamb
ShareTweetSendShare
Previous Post

Uwargidan Tinubu Ta Kai Wa Gwamnan Jigawa Ziyarar Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa Da ÆŠansa

Next Post

Yadda Mai Haihuwar Fari Za Ta Kula Da Kanta (4)

Related

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC
Ilimi

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun Æ™i Amince Wa Da ZaÉ“en Sabon VC

2 days ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

2 weeks ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

2 weeks ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

2 weeks ago
ÆŠalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

ÆŠalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

3 weeks ago
Next Post
Yadda Mai Haihuwar Fari Za Ta Kula Da Kanta (4)

Yadda Mai Haihuwar Fari Za Ta Kula Da Kanta (4)

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Wakilai Ta Fara Binciken Yadda Aka Raba Naira Tiriliyan 1.12 Kan Shirin Lamuni Ga Manoma Da Masana’antu

Majalisar Wakilai Ta Fara Binciken Yadda Aka Raba Naira Tiriliyan 1.12 Kan Shirin Lamuni Ga Manoma Da Masana’antu

June 17, 2025
An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

June 17, 2025
Kaftin Din Super Eagles, Ahmed Musa Ya Bukaci A Gaggauta Kawo Karshen Kashe-kashen Rayuka A Benuwe

Kaftin Din Super Eagles, Ahmed Musa Ya Bukaci A Gaggauta Kawo Karshen Kashe-kashen Rayuka A Benuwe

June 17, 2025
Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

June 17, 2025
Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

June 17, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

2025 UTME: Cibiyoyin Zana Jarabawar 11 Na Fuskantar Barazanar Dakatarwa – JAMB

June 17, 2025
Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

June 17, 2025
Daga Taklimakan Zuwa Sahara: Karin Abubuwan Al’ajabi Na Faruwa Bisa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Yaki Da Kwararar Hamada

Daga Taklimakan Zuwa Sahara: Karin Abubuwan Al’ajabi Na Faruwa Bisa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Yaki Da Kwararar Hamada

June 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 4 Da Manoma A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 4 Da Manoma A Katsina

June 17, 2025
Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

June 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.