• English
  • Business News
Friday, August 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Fadadar Hadin Gwiwar BRICS Ke Alamtawa? 

by CGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Fadadar Hadin Gwiwar BRICS Ke Alamtawa? 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A farkon shekarar nan ta 2025, hadin gwiwar kungiyar BRICS ya samu wani sabon tagomashi. Inda a ranar 1 ga watan Janairun nan, a hukumance aka ayyana kasashen Kazakhstan, da Malaysia, da Cuba, da Bolivia, da Uganda a matsayin kasashe abokan tafiyar BRICS, kana a ranar 6 ga watan aka amince da kasar Indonesia a matsayin cikakkiyar mambar kawance na BRICS, mai kasashen Brazil, da Rasha, da Indonisiya, da Sin da Afirka ta Kudu.

Sabbin kare-karen dai sun bude wani sabon babi na bunkasa hadin gwiwar BRICS, wanda zai haifar da moriyar bai daya ta kasashe masu tasowa da masu saurin samun bunkasa. Ko shakka babu, fadadar hadin gwiwar BRICS zai samar da gudummawa ga dunkulewar tattalin arzikin duniya, da kyautata jagorancin sassan kasa da kasa, da zaman lafiya da ci gaban duniya.

  • Tattalin Arziki: Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Iya Ci Gaba Da Taimakawa Gwamnatin Tinubu Ba – Sarki Sanusi II
  • Hisbah Ta Yi Kakkausan Gargaɗi Tare Da Kira Ga Iyaye Kan Kula Da Yara Bayan Samun Gawar Wasu 4

Bana shekaru kusan 20 ke nan da kafuwar BRICS. Kuma a yau, kasashe mambobinta na da kusan rabin jimillar al’ummun duniya, da kaso sama da 30 bisa dari na daukacin GDPn duniya, suna kuma samar da gudummawar sama da kaso 50 bisa dari na tattalin arzikin duniya. Wanda hakan ke nuni ga yadda kungiyar ta zama wani ginshiki na daidaita harkokin kasa da kasa. Tabbas ci gaba da fadadar BRICS, alama ce mai nuni ga kyakkyawan tasirin hadin gwiwar da hadakar ke wanzarwa.

Gudummawar Sin ga hadin gwiwar BRICS

A matsayin kasa mai ingiza hadin gwiwar BRICS, har kullum kasar Sin na nacewa ga zurfafa matakan da za su kai ga bunkasa kungiyar, da yayata goyon baya, da farfadowar kasashe masu tasowa da masu saurin samun ci gaba. Mun ga yadda kasar Sin ta sanar da aniyarta, ta tsarin da zai sanya BRICS ta taka karin rawar gani a fannonin wanzar da zaman lafiya, da kirkire-kirkire, da ci gaba ba tare da gurbata muhalli ba, da tabbatar da adalci, da musayar kut da kut tsakanin al’ummun sassa daban daban na duniya, tare da kira ga kasashen BRICS da su yi hadin kai wajen tsare juna, da kafa tushen ci gaba mai inganci, da ingiza ci gaba mai dorewa, matakin da masharhanta da dama ke ganin ya kyautu ya zamo abun koyi ga sauran kasashen duniya masu fada a ji, da masu karfin tattalin arziki. (Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Na Fatan Kiyaye Duniyar Da Bil’adama Ke Rayuwa Da Samun Ci Gaba Mara Gurbata Muhalli

Next Post

Sabuwar Hanyar Kasuwancin Sin Ta Sada Tasoshin Jiragen Ruwa 555 A Duniya

Related

Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12
Daga Birnin Sin

Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

16 hours ago
Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

17 hours ago
Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji
Daga Birnin Sin

Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

18 hours ago
Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza

19 hours ago
Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Kammala Gwajin Farko Na Sauka Da Tashin Kumbon Binciken Duniyar Wata Mai Dauke Da Bil Adama

20 hours ago
An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu
Daga Birnin Sin

An Bude Gasar Wasannin Ta Duniya Ta 2025 A Chengdu

21 hours ago
Next Post
Sabuwar Hanyar Kasuwancin Sin Ta Sada Tasoshin Jiragen Ruwa 555 A Duniya

Sabuwar Hanyar Kasuwancin Sin Ta Sada Tasoshin Jiragen Ruwa 555 A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Ba Gaskiya Ba Ne Rahoton Da Ke Cewa An Yi Sulhu Da Bello Turji – Guyawa Isa

Ba Gaskiya Ba Ne Rahoton Da Ke Cewa An Yi Sulhu Da Bello Turji – Guyawa Isa

August 8, 2025
Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

August 8, 2025
Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

August 8, 2025
GORON JUMA’A 8-8-2025

GORON JUMA’A 8-8-2025

August 8, 2025
Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno

Yara Uku Sun Gamu Da Ajalinsu A Wani Tafki A Borno

August 8, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

August 8, 2025
Jirgin Shugaban Ƙasa Ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 Cikin Wata 18 Ƙarƙashin Tinubu

Jirgin Shugaban Ƙasa Ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 Cikin Wata 18 Ƙarƙashin Tinubu

August 8, 2025
Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum

Mamakon Ruwan Sama A Wasu Jihohi Na Barazana Ga Harkokin Yau Da Kullum

August 8, 2025
Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 

Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 

August 8, 2025
Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.