ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A 8-8-2025

by Rabi'at Sidi Bala
11 months ago
Juma'a

Jama’a barkanku da kasancewa tare da shafin GORON JUMA’A, shafin da ke bawa kowa damar, miƙa saƙon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziƙi, na kusa da na nesa, har ma da waɗanda aka daɗe ba a haɗu ba.

Kamar kowane mako, shafin na ɗauke da saƙonnin gaishe-gaishenku, waɗanda ku ka aiko mana da su. Inda saƙon farko farko ya fara da cewa;

Jama’a barkanku da kasancewa tare da shafin GORON JUMA’A, shafin da ke bawa kowa damar, miƙa saƙon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziƙi, na kusa da na nesa, har ma da waɗanda aka daɗe ba a haɗu ba.

ADVERTISEMENT

Kamar kowane mako, shafin na ɗauke da saƙonnin gaishe-gaishenku, waɗanda ku ka aiko mana da su. Inda saƙon farko farko ya fara da cewa;

 

LABARAI MASU NASABA

Goron Juma’a

GORON JUMA’A 22-05-2026

 

 

Saƙo Daga Hassana Abubakar Jihar Bauchi:

Ina gaida iyayena, sai ƙawayena Anisa Aliyu, Farida Aliyu, Sadiya Garba da sauransu. Sai ‘yan’uwa na gida Maryam Abubakar, Khadija Abubakar, Zainab Abubar, Habib Abubakar, Zahraddeen Abubakar, Sani Abubakar, Anty Karimatu, Kawu Haruna, Yagana, da fatan sun yi juma’a lafiya.

 

Saƙo daga Maryam Shitu Jihar Kano:

Ina miƙa saƙon gaisuwata zuwa ga ‘Yan’uwana Haj. Marka, da Salamatu Rilwan, da Khajija da Hafsat. Ina miƙa saƙon gaisuwata zuwa ga Ƙawayena Hadiza Jibril, Haj. Sadiya, Abida Ahmad, Zuhriyya Aminu, Suwaiba Sauban, Maman Walid da sauran ƙawayena duk a garin Kano.

 

Saƙo daga Ahmad Halliru Jihar Katsina:

Ina gaida masoyiyata, abar ƙaunata, muradin zuciyata Leemat Beauty, saƙon na musamman ne zuwa gareta abar alfahari na. Ina gaida abokaina Sulaiman me inkiya, Fauwaz na Azima, Faisal dan boi, Masoyi me jama’a, Safyanu J.k, dan Adamawa, Bello yaron kirki, da duk jama’ar AZ Group.

 

Maryam Aminu Daga Jihar Katsina:

Saƙon na musamman ne zuwa gare ku abun alfaharina mahaifana Haj Salma Yelwa da Alh. Aminu Yelwa. Ina gaida ƙawayena Fatima Sulaiman Dikko, Hadiza Muhd, da fatan sun yi juma’a lafiya

 

Saƙo daga Yahanasu Jibirin Minjibir Jihar Kano:

Ina gaida ƙawata Safiyya Kamal, Yayana Ishak, ƙanwata Khadijah, Sadiyya, Khairat, Tally, Nusaiba, Hafasat Ameer, Amina Habib, Zainab Abdullahi Waziri, Jamila Khalil, Maryam Khalil, Fatima Khalil, da fatan sun yi juma’a Lafiyya.

 

Saƙo daga Abubakar Saddiƙ Bebeji Jihar Kano:

Ina gaida Mamana da Babana, abokan karatuna Umar Faruƙ Bichi, Sani Muhammad, Mustapha Lamin, Isoufou Abdoulaye, Chamsu Mousa, Fatima Garba da dai sauransu, da fatan sun yi juma’a lafiya.

 

Saƙo daga Chef Maryam daga Jihar Kano Nassarawa LGA:

Ina gaida mahaifiyata da mahaifina, sai ƙawayena Amira Malumfashi, Dr. Intisar Hashim, Ambasador Maryam Alhasan Imam, Haj. Hauwa Balarabe, Rashida Danlami, Zinatu Kabir, Aisha Khalifa, Surayya Hisham, Jamilah Ahmad Maishinkafa, Nr. Zahra’u Babangida, da dai sauransu da fatan

sun yi juma’a lafiya.

 

Juma'a
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Fim ɗin ƙaddara: Anya Ana Samun Irin Wannan ƙaddarar Kuwa?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Ko Kafa Ƴansandan Jihohi Zai Taimaka Wajen Kawo Ƙarshen Matsalolin Tsaro?
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Dalilan Da Suka Jawo Aka Ƙi Yin Maraba Da FIM House A Jihar Kano
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina

MASU ALAKA

GORON JUMA’A 17-04-2026
Goron Juma'a

Goron Juma’a

June 5, 2026
GORON JUMA’A 01-07-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 22-05-2026

May 22, 2026
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Kasafin 2026 Na Naira Tiriliyan 68.32, Ya Tsawaita Ayyukan 2025
Labarai

Ku Kula Da Kyawawan Ɗabi’u, Su Ne Waɗanda Annabi SAW Ya Kira Duk Halitta A Kansu

April 17, 2026
Next Post
Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

Nijeriya Na Asarar Tiriliyan 3.2 Sanadiyyar Watsi Da Noma A Gandun Daji

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.