• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’o’in Sin Da Najeriya Sun Yi Kira Da A Yaukaka Fahimta Tsakanin Al’adun Kasashe Masu Tasowa

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
Sin

Manyan Jami’o’in kasashen Sin da Najeriya, sun yi kira da a karfafa fahimtar juna tsakanin al’adun mabanbantan sassa, musamman na kasashe masu tasowa, tare da yin hadin gwiwa don yaukaka zaman lumana, da wayewar kai mai kunshe da makomar bai daya ga dukkanin bil adama. 

Yayin wani dandali mai taken “Musayar wayewar kai da koyi da juna tsakanin Sin da Najeriya”, wanda ya gudana a ranar Juma’a, mahalarta sun tattauna game da bukatar ingiza shawarwari da fahimtar juna tsakanin Sin da Najeriya.

  • Zargin Kwacen Waya: Fusatattun Matasa Sun Bankawa Keken Adaidaita Sahu Wuta A Kano
  • Maryam CTV Ta Nemi A Dinga Nuna Al’adun Bahaushe Maimakon Na Wasu Kasashen Waje A Fina-finan Kannywood

Da yake tsokaci game da hakan, shugaban tsangayar koyar da ilimin kimiyyar siyasa da alakar kasa da kasa a jami’ar birnin Abuja fadar mulkin Najeriya, Dakta Sheriff Ghali Ibrahim ya ce “A ganinmu, al’umma guda ita kadai tana da nakasu, har sai an yi musayar kwarewa, da koyi da juna tsakanin mabanbantan wayewar kai”.

Shi ma a nasa tsokaci yayin gudanar da dandalin, jakadan Sin a Najeriya Yu Dunhai, ya yi karin haske game da rawar da dandalin ke takawa, wajen yaukaka musayar al’adu da koyi da juna tsakanin Sin da Najeriya. Yana mai jaddada aniyar kasar Sin ta yin aiki tare da Najeriya, wajen ingiza manufar wayewar kai tsakanin sassan kasa da kasa a Najeriya.

Sashen koyar da ilimin aikin jarida da sadarwa na jami’ar Tsinghua ta kasar Sin, da tsangayar koyar da ilimin kimiyyar siyasa da alakar kasa da kasa na jami’ar birnin Abuja ne suka shirya dandalin. (Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

October 25, 2025
An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

October 25, 2025
Next Post
Kafar CMG Ta Nuna Sassan Kirkire-kirkire Da Za A Yi Amfani Da Su Yayin Bikin Murnar Sabuwar Shekarar Gargajiya Ta Sin Ta Bana

Kafar CMG Ta Nuna Sassan Kirkire-kirkire Da Za A Yi Amfani Da Su Yayin Bikin Murnar Sabuwar Shekarar Gargajiya Ta Sin Ta Bana

LABARAI MASU NASABA

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

October 25, 2025
Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

October 25, 2025
An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

October 25, 2025
Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Lafiya Na Shekarar 2025 Dakta Seidu Adebayo Bello

October 25, 2025
Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

October 25, 2025

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kaya Na Shekarar 2025, Kamfanin Nestlé Pure Life

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.