• English
  • Business News
Wednesday, September 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kofin Duniya 2026: Kasashen Da Suka Samu Tikitin Shiga Gasar Zuwa Yanzu

by Abba Ibrahim Wada
5 months ago
in Wasanni
0
Kofin Duniya 2026: Kasashen Da Suka Samu Tikitin Shiga Gasar Zuwa Yanzu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasashe hudu ne suka samu gurbin shiga gasar cin kofin duniya na shekarar 2026 da za a buga a kasashe uku da su ka hada da Canada da Medico da kuma Amurka, gasar cin kofin duniya ta 2026, wadda za a yi a ranar 11 ga Yuni zuwa 19 ga Yuli, 2026, ita ce gasar karo na 23 kuma za ta kasance gasar cin kofin duniya ta farko da kasashe uku za su karvi bakuncinta.  

Wani gagarumin sauyi ga wannan gasa shi ne fadada yawan adadin kasashen da za su buga daga kasashe 32 zuwa 48, mahukuntan hukumar kwallon kafa ta FIFA ne su ka yanke wannan hukunci a bara, yayin da shekarun baya da su ka gabata kasashe 32 ne ke buga gasar Kofin Duniya amma yanzu FIFA ta kara kasashe 16.

  • Jami’in Sin: Ba Za A Lamunci Ayyukan ‘Yan Aware Na “Ballewar Taiwan” Ta Ko Wace Hanya Ba
  • Juma Bah: Balladolid Za Ta Kai Manchester City Kara Gaban Kotu

Tawagar farko da ta samu gurbin zuwa kasashen da ke karvar bakuncin ita ce Kasar Japan, Kasar Japan ta samu gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA a shekarar 2026, inda ta zama kasa ta farko a wajen kasashen da suka karvi bakuncin gasar.

Nasarar da suka yi a kan Bahrain da ci 2-0 a ranar Alhamis 20 ga watan Maris, ya sa su ka samu wannan nasara ta fara zuwa kofin Duniya na shekarar 2026, a ranar 24 ga Maris, 2025, New Zealand ta samu gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA 2026, bayan da ta doke New Caledonia da ci 3-0, sai kasar Argentina wadda ta lashe kofin karshe na gasar Kofin Duniya da aka buga a kasar Katar a shekarar 2022, ita ma ta samu wannan nasara ta zuwa Kofin Duniya ne bayan ta doke kasar Brazil da ci 4-1 a Buines Aires.

Hakazalika kasar Iran ta samu tikitin shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA 2026 a ranar Talata 25 ga Maris, 2025, sun samu hakan ne bayan da suka tashi kunnen doki 2-2 da kasar Uzbekistan a wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin nahiyar Asiya, inda Mehdi Taremi ya zura wa Iran kwallayen biyu a wasan da suka tashi canjaras, wanda hakan ya ishe su hujja a wasan karshe.

Labarai Masu Nasaba

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

Ya zuwa yanzu dai ga kasashen da suka samu tikitin shiga gasar cin kofin duniya ta 2026.

1. Japan(Asia). 2. New Zealand (Oceania). 3. Iran (Asia). 4. Argentina (Kudancin Amurka). 5. Kanada (Masu Masaukin Baki). 6. Meziko (Masu Masaukin Baki). 7. Amurka (Masu Masaukin Baki).


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DuniyaKasashe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Duk Da Matsin Tattalin Arziki, Bukukuwan Sallar Bana Ta Yi Armashi

Next Post

Ba Rabo Da Gwani Ba: Abdullahi Karkuzu 1931-2025

Related

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG
Wasanni

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

2 days ago
Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya
Wasanni

Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

2 days ago
Yadda Kungiyoyin Firimiyar Ingila Suka Shirya Wa Kakar Bana
Wasanni

Yadda Kungiyoyin Firimiyar Ingila Suka Shirya Wa Kakar Bana

3 days ago
‘Yan Wasan Afirka Da Ake Ganin Za Su Yi Abin Kirki A Kakar Bana
Wasanni

‘Yan Wasan Afirka Da Ake Ganin Za Su Yi Abin Kirki A Kakar Bana

3 days ago
Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United
Wasanni

Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United

4 days ago
Tottenham Ta Ɗauki Xavi Simons Daga RB Leipzig
Wasanni

Tottenham Ta Ɗauki Xavi Simons Daga RB Leipzig

5 days ago
Next Post
Ba Rabo Da Gwani Ba: Abdullahi Karkuzu 1931-2025

Ba Rabo Da Gwani Ba: Abdullahi Karkuzu 1931-2025

LABARAI MASU NASABA

Hatsarin Jiragen Ruwa

Mutane 29 Sun Rasa Rayukansu A Wani Hatsarin Jirgin Ruwa A Jihar Neja

September 3, 2025
Shettima

Za Mu Kare Bukatun Nijeriya A Mashigin Tekun Guinea – Shettima

September 3, 2025
Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

September 3, 2025
Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 

Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 

September 3, 2025
Sin: Bin Tafarki Na Gaskiya

Sin: Bin Tafarki Na Gaskiya

September 3, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Ba Abin Da Zai Hana Tinubu Sake Lashe Zaɓe A 2027 – Jigon APC

September 3, 2025
Ya Kamata El-Rufai Ya Yi Bayani Kan Zargin Gwamnati Na Biyan ‘Yan Bindiga Kuɗaɗe – Datti

Ya Kamata El-Rufai Ya Yi Bayani Kan Zargin Gwamnati Na Biyan ‘Yan Bindiga Kuɗaɗe – Datti

September 3, 2025
Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Juma’a A Matsayin Hutu

Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Juma’a A Matsayin Hutu

September 3, 2025
Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

September 3, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Ci Yankuna Da Dama A Katsina

Jihohi 18 A Arewa Za Su Iya Fuskantar Ambaliyar Ruwa A Satumba – NiHSA

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.