• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Da Kwarewar Da Zan Jagoranci Jama’ar Kano – Gawuna

by Abdullahi Muh'd Sheka
3 years ago
in Siyasa
0
Ina Da Kwarewar Da Zan Jagoranci Jama’ar Kano – Gawuna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar APC, Nasiru Yusif Gawuna, ya bayyana cewa ya tattara kwarewar da ake bukata domin mulkar Jihar Kano.

Kamar yadda daraktan yada labaran mataimakin gwamnan Hassan Musa Fagge, ya shaidawa LEADERSHIP hausa.

  • ‘Yansanda Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga, Sun Kashe Mutum 1, Sun Kwato AK47 A Kebbi
  • Amurka Mai Satar Mai Daga Kasar Sham

Gawuna, ya bayyana haka ne cikin wani shirin talbijin na siyasa mai taken “Matsayar Siyasa A Yau” inda ya ce kasancewarsa wanda ya yi aiki da gwamnatoci uku, kuma ya zama shugaban karamar hukuma har karo biyu, kwamishinan ma’aikatar gona karo uku yanzu kuma yake matsayin mataimakin gwamnan Jihar Kano, wannan ya ba shi nagarta sama da sauran ‘yan takarkarun.

“Jama’ar Kano su ne za su yi alkalanci kasancewar sun san wane dan takara ne ke da nagarta da dacewar mulkarsu, saboda haka da gudunmawarsu da goyon bayansu zamu lashe zabe da yardar Allah.

“Gwamnatinmu mai ci a halin yanzu, ta gudanar da manyan ayyuka kuma masu nagarta tare da sauran tsare-tsare a kokarin ciyar da Jihar Kano gaba.”

Labarai Masu Nasaba

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

Gawuna ya ci gaba da cewa, rarrabuwar kawuna a cikin sauran jam’iyyu nasara ce a gare mu. Mu ‘yan jam’iyyar APC kanmu a hade yake.

“Wadanda ke ta tururuwar shigowa cikin jam’iyyarmu, mutane da suka aminta da tsare-tsaren jam’iyyar APC domin mun zabi nagartattun ‘yan takarkaru. Wadanda zasu ba da gagarumar gudunmawar samun nasarar zabe, amma wadanda ke komawa wasu jam’iyyun na yin haka ne kawai domin bukatar yin takara sakamakon fadjwarsu a zaben fidda-gwani,” In ji shi.

Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya tsayar da Nasiru Yusif Gawuna da Murtala Sule Garo, a matsayin wadanda zasu yi wa APC takarar gwamna da mataimaki a jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCGandujeGawunaJihar KanoNagartatakara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Fim Sana’a Ce Mai Alfarma Da Albarka – Ibrahim Gungu

Next Post

Ko Ka San Alamomin Da Ke Nuna Mace Ba Ta Son Ka?

Related

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki
Manyan Labarai

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

4 days ago
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike
Siyasa

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

4 days ago
Sulhun PDP Ya HaÉ—u Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya
Siyasa

Sulhun PDP Ya HaÉ—u Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

1 week ago
‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027
Siyasa

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

2 weeks ago
Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi
Labarai

Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi

2 weeks ago
PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe
Siyasa

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

3 weeks ago
Next Post
Ko Ka San Alamomin Da Ke Nuna Mace Ba Ta Son Ka?

Ko Ka San Alamomin Da Ke Nuna Mace Ba Ta Son Ka?

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.