• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Da Kwarewar Da Zan Jagoranci Jama’ar Kano – Gawuna

by Abdullahi Muh'd Sheka
1 year ago
in Siyasa
0
Ina Da Kwarewar Da Zan Jagoranci Jama’ar Kano – Gawuna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar APC, Nasiru Yusif Gawuna, ya bayyana cewa ya tattara kwarewar da ake bukata domin mulkar Jihar Kano.

Kamar yadda daraktan yada labaran mataimakin gwamnan Hassan Musa Fagge, ya shaidawa LEADERSHIP hausa.

  • ‘Yansanda Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga, Sun Kashe Mutum 1, Sun Kwato AK47 A Kebbi
  • Amurka Mai Satar Mai Daga Kasar Sham

Gawuna, ya bayyana haka ne cikin wani shirin talbijin na siyasa mai taken “Matsayar Siyasa A Yau” inda ya ce kasancewarsa wanda ya yi aiki da gwamnatoci uku, kuma ya zama shugaban karamar hukuma har karo biyu, kwamishinan ma’aikatar gona karo uku yanzu kuma yake matsayin mataimakin gwamnan Jihar Kano, wannan ya ba shi nagarta sama da sauran ‘yan takarkarun.

“Jama’ar Kano su ne za su yi alkalanci kasancewar sun san wane dan takara ne ke da nagarta da dacewar mulkarsu, saboda haka da gudunmawarsu da goyon bayansu zamu lashe zabe da yardar Allah.

“Gwamnatinmu mai ci a halin yanzu, ta gudanar da manyan ayyuka kuma masu nagarta tare da sauran tsare-tsare a kokarin ciyar da Jihar Kano gaba.”

Labarai Masu Nasaba

PDP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Zaben Kaduna Da Ta Tabbatar Da Nasarar Uba Sani

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Gawuna ya ci gaba da cewa, rarrabuwar kawuna a cikin sauran jam’iyyu nasara ce a gare mu. Mu ‘yan jam’iyyar APC kanmu a hade yake.

“Wadanda ke ta tururuwar shigowa cikin jam’iyyarmu, mutane da suka aminta da tsare-tsaren jam’iyyar APC domin mun zabi nagartattun ‘yan takarkaru. Wadanda zasu ba da gagarumar gudunmawar samun nasarar zabe, amma wadanda ke komawa wasu jam’iyyun na yin haka ne kawai domin bukatar yin takara sakamakon fadjwarsu a zaben fidda-gwani,” In ji shi.

Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya tsayar da Nasiru Yusif Gawuna da Murtala Sule Garo, a matsayin wadanda zasu yi wa APC takarar gwamna da mataimaki a jihar.

Tags: APCGandujeGawunaJihar KanoNagartatakara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Fim Sana’a Ce Mai Alfarma Da Albarka – Ibrahim Gungu

Next Post

Ko Ka San Alamomin Da Ke Nuna Mace Ba Ta Son Ka?

Related

Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)
Manyan Labarai

PDP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Zaben Kaduna Da Ta Tabbatar Da Nasarar Uba Sani

2 days ago
Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke
Manyan Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

2 days ago
Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)
Manyan Labarai

Kotun Zabe Ta Ce Zaben Gwamnan Kaduna Bai Kammalu Ba (Inconclusive)

2 days ago
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara
Siyasa

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

4 days ago
Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamna A Legas Za Ta Yanke Hukunci Ranar Litinin
Manyan Labarai

Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamna A Legas Za Ta Yanke Hukunci Ranar Litinin

7 days ago
Shari’ar Zaben Gwamnan Bauchi: Sai Mun Ga Abin Da Ya Ture Wa Buzu Nadi – Dan Takarar APC
Siyasa

Shari’ar Zaben Gwamnan Bauchi: Sai Mun Ga Abin Da Ya Ture Wa Buzu Nadi – Dan Takarar APC

1 week ago
Next Post
Ko Ka San Alamomin Da Ke Nuna Mace Ba Ta Son Ka?

Ko Ka San Alamomin Da Ke Nuna Mace Ba Ta Son Ka?

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.