• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Mike Tsaye Wajen Kawar Da Wariyar Launin Fata, Cewar Vieira

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
LONDON, ENGLAND - AUGUST 07: Manager Patrick Vieira of Crystal Palace looks on during the  Pre-Season Friendly between Crystal Palace and at Selhurst Park on August 7, 2021 in London, England. (Photo by Sebastian Frej/MB Media/Getty Images)

LONDON, ENGLAND - AUGUST 07: Manager Patrick Vieira of Crystal Palace looks on during the Pre-Season Friendly between Crystal Palace and at Selhurst Park on August 7, 2021 in London, England. (Photo by Sebastian Frej/MB Media/Getty Images)

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Crystal Palace Patrick Vieira, ya bayyana cewa akwai bukatar a kara tashi tsaye wurin kawar da nuna wariyar launin fata da ake yi wa ‘yan wasa a gasar ta firimiya.

Viera yana martani ne bayan da aka fitar da sanarwar cewa za’a rage dabi’ar saka gwiwa daya a kasa gabanin fara wasannin kakar bana, wata alama da ke nuna adawa da nuna wariya ta fara zuwa karshe.

  • Zabtare Dala Miliyan 418 A Bashin Paris Club: Gwamnoni Sun Mayar Wa Malami Martani
  • “Korar Fulani A Edo: Ina Ake So Wadanda Aka Haifa A Jihar Shekara 50 Su Koma?”

An takaita hakan in ban da a manyan wasannin gasar Premier League da kuma wasannin karshe na kofin FA da kuma Carabao sai dai tsohon kyaftin din na Arsenal kuma mai horar da Crystal Palace Patrick Vieira ya ce ana wasa da muhimmancin da adawa da nuna wariyar ke da shi, domin a cewarsa abu ne da ya kamata a karfafa yi a maimakon yi masa rikon sakainar kashi ba.

”Yana da muhimmanci a ci gaba da saka kafa a kasa domin nuna adawa da nuna wariya don duk muna adawa da hakan kuma yaki ne da zai dauki tsawon lokaci ana yi a don haka dole mu ci gaba da saka gwuiwa a kasa,” in ji Vieira.

A watan Fabrairun shekara ta 2021 ne dan wasan gaban Crystal Palace Wilfried Zaha ya daina dabi’ar saka gwiwa a kasa, inda ya kafa hujja da cewa yin hakan bai sauya komai ba domin har yanzu da dama daga cikinsu na fuskantar wariyar launin fata.

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

An samo dabi’ar ne daga wani dan wasan kwallon zari rugar Amurka Colin Kaepernick a ranar 1 ga watan Satumban shekara ta 2016, don nuna adawa da wariyar launin fata da cin zarafin da ‘yan sanda ke yi wa bakake a kasarsa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0
Wasanni

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane
Wasanni

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni
Wasanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Next Post
An Shawarci Manoman Jihar Kaduna Su Rika Biyan Basussukan Bankuna

An Shawarci Manoman Jihar Kaduna Su Rika Biyan Basussukan Bankuna

LABARAI MASU NASABA

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.