• Leadership Hausa
Tuesday, May 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Korar Fulani A Edo: Ina Ake So Wadanda Aka Haifa A Jihar Shekara 50 Su Koma?”

by Idris Umar
10 months ago
in Labarai
0
“Korar Fulani A Edo: Ina Ake So Wadanda Aka Haifa A Jihar Shekara 50 Su Koma?”
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sarkin Fulanin Jihar Edo, Alhaji Muhammadu Sosal ya yi kira ga gwamnatin jihar Edo da ta yi wa Allah da Annabinsa ta janye dokar da tasa na korar Fulani a jihar baki daya. 

Sarkin ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a kan hukuncin kwana 5 da kwamnatin ta ba kowani bafulatani ya bar jihar.

  • Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne
  • Harin Jirgin Kasa: Mutane 7 Sun Samu ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga Bayan Gumi Ya Shiga Tsakani

Sarkin ya ce a gaskiya daukar wannan mataki zai cutar da fulanin da ke zaune a dukkan fadin jihar bisa ga yadda mafi yawan fulanin da ke zaune a jihar sun haura shekaru 30 zuwa 50 a jihar ba tare da an same su da wani laifi ba.

Basaraken ya ce mai zai hana a gaya masu laifin da suka yi kafin a kore su.

Sannan ya tabbatar da cewa su ba sa mara wa duk wani batakarin fulani baya, kuma ba su yadda da ta’addanci ba kuma suna goyan bayan hukunta duk wanda ya yi laifi.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

Tuni sarkin ya janyo hankalin gwamnati da ta ba su damar saurarensu mai makon ba su kwana biyar musamman a irin wannan yanayin.

Shugaban ya ce “Ina da tabbacin duk inda muka je babu wanda zai yarda da mu saboda yanayin da ake ciki na rashin aminci.”

Don haka yana son a sauraresu don su ji dalilin korar tasu bayan da yawan fulani suna da gonaki da suka yi shuka kuma amfani ya yi girma sosai.

Ya kara da cewa Jihar Edo jiharsu ce tun da da yawansu a nan aka haife su. Bisa haka sarkin ya yi kira ga gwamna da duk sauran masu fada a ji su sa baki don gyara lamarin domin a cewarsa ba dukkan fulani suka zama lalatattu ba, akwai masu tsoran Allah da kiyaye doka.

Ya e yanzu haka suna da labarin an fara kona musu gidaje a wasu yankin jihar, bisa haka sarkin ya nemi gwamnati ta duba wannan lamarin don daukar mataki.

Tags: DokaEdoFulaniHukunciKoraRikiciSarkin Fulani
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nasarori Da Matsalolin Da NAHCON Ke Samu Wajen Gudanar Da Aikin Hajji

Next Post

Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim

Related

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata
Rahotonni

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

27 mins ago
Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 
Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

2 hours ago
Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu
Labarai

Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

3 hours ago
Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai
Labarai

Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

4 hours ago
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

14 hours ago
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar
Labarai

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

15 hours ago
Next Post
Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim

Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim

LABARAI MASU NASABA

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

Yadda Amurka Ta Yi Kokarin Amfani Da Nukiliya Wajen Tarwatsa Wata

May 30, 2023
Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

Gwamnatin Kano Za Ta Sake Bude Shari’ar Zargin Kisan Da Ake Yi Wa Alhassan Doguwa 

May 30, 2023
Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

Sabon Gwamnan Kano Ya Kori Shugaban Hukumar Alhazai Na Jihar Da Wasu

May 30, 2023
Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

Kamfanin NNPCL Ya Goyi Bayan Cire Tallafin Man Fetur, Ya Yi Alkawarin Samar Da Wadataccen Mai

May 30, 2023
Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

May 29, 2023
Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

May 29, 2023
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

May 29, 2023
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

May 29, 2023
An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

May 29, 2023
Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

May 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.