• English
  • Business News
Saturday, October 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Yanzu Nijeriya Na Sayar Da Makamai Ga Kasashen Afrika – Matawalle

by Sulaiman and Khalid Idris Doya
1 year ago
Nijeriya

Gwamnatin tarayya ta ce, yanzu haka dai kasashen Afrika da dama na tururuwan zuwa Nijeriya domin samun makaman da ake kerawa na sojoji na zamani.

 

Makaman wadanda ake kerawa a masana’antar tsaro ta Nijeriya (DICON), kamar yadda ministan tsaro, Bello Matawalle ya shaida, ya ce, wannan na nuni da irin azama da kwazon da ma’aikatar tsaro ta Nijeriya ke sanyawa da kuma sabbin jagororin hukumar DICON ke yi a karkashin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.

  • Dalilan Da Suka Sabbaba Karancin Abinci A Nijeriya — Masana
  • Gwamnan Kano Ya Naɗa Shugaban Sabuwar Ma’aikatar Tsaro

Matawalle ya kara da cewa sayen makamai da kasashen Afrika ke zuwa Nijeriya, zai taimaka wajen bunkasa musayar da kudaden kasashen waje da ake samu a Nijeriya, kana zai samar da karin damarmakin ayyukan yi ga ‘yan Nijeriya da kuma rage yawan ta’addanci.

 

LABARAI MASU NASABA

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

Ministan ya shaida wa ‘yan jarida hakan a yayin bikin cikar shekara 60 na masana’antar kera makamai ta Nijeriya DICON, cewa sama da ‘yan kasashen waje 150 ne za su baji kolin fasaharsu da gogewarsu a yayin taron masana’antun tsaro na Afrika da kukuma baje kolin fasaha a Abuja.

 

Matawalle ya ce, “Lokacin da muka amshi ragamar jagorancin ma’aikatar tsaro, mun tashi tsaye wajen tabbatar da cewa DICON ta dawo ta tsaya kan kafafunta ta hanyar amfani da damarta wajen ganin muma a matakinmu muna kera makamai wanda hakan zai ba mu damar janyo hankalin masu zuba jari.

 

“Yanzu, kasashe da dama, ba kawai gwamnati ba, suna hada gwiwa da wannan masana’antar wajen kera makamai na soji na kimiyyar zamani.

 

“Ina tabbatar muku nan da lokaci kankani za ku ga irin kokarin da DICON ke yi wajen kera abubuwa da dama. Ba za mu fada irin karfinmu da abun da za mu iya yi ba, saboda dalilai na tsaro. Amma zan tabbatar muku cewa muna da nagarta kuma muna da karfin iya kera makamai, kasashen Afrika da dama suna zuwa Nijeriya domin siyan bindigogi da alburusai.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya
Labarai

Guguwar Ritaya Na Barazana Ga Ayyukan Hukumar Kwastam Yayin Da Jami’ai 825 Za Su Yi Ritaya

October 10, 2025
Nijeriya
Labarai

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

October 10, 2025
Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

October 10, 2025
Next Post
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Na Duniya Su Riƙa Bayar Da Rahoton Gaskiya Kan Nijeriya

Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Na Duniya Su Riƙa Bayar Da Rahoton Gaskiya Kan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Tsokaci Kan Amincewar Da Isra’ila Ta Yi Da Yarjejeniyar Kawo Karshen Rikicin Gaza

Ma’aikatar Wajen Sin Ta Yi Tsokaci Kan Amincewar Da Isra’ila Ta Yi Da Yarjejeniyar Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 10, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Birnin Tarayya Zai Taimaka Da Tara Kudin Shiga Daga Fannin Da Bai Shafi Mai Ba — Dantsoho

October 10, 2025
Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

Sojojin Ruwan Sin Za Su Gudanar Da Aikin Sintiri A Zirin Tekun Aden Da Yankin Tekun Somaliya

October 10, 2025
peter

Peter Obi Ya Bukaci INEC Ta Tabbatar Da Shaidar Karatun Dan Takara Kafin Shiga Zabe

October 10, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

CMG Ya Kaddamar Da Shirin “Dabarun Tallata Kayayyakin Sin” A Tafarkin Gina Kasa Bisa Hadin Gwiwa

October 10, 2025
Jonathan

Maƙiyan Jonathan Ne Kaɗai Za Su Zuga Shi Ya Fito Takara A 2027 – Oshiomhole

October 10, 2025
Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

Sin Za Ta Fara Cajin Kudi Na Musamman Ga Jiragen Ruwan Amurka

October 10, 2025
Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya

Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya

October 10, 2025
Kasar Sin Ta Samu Manyan Nasarori A Fannin Inganta Walwalar Yara Da Tsoffi Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata  

Kasar Sin Ta Samu Manyan Nasarori A Fannin Inganta Walwalar Yara Da Tsoffi Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata  

October 10, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

2027: INEC Ta Nemi A Gaggauta Amincewa Da Ƙudirin Sake Fasalin Tsarin Zaɓe

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.