• English
  • Business News
Sunday, May 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abba Gida-Gida Ya Karbi Shaidar Lashe Zaben Gwamnan Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Abba Gida-Gida Ya Karbi Shaidar Lashe Zaben Gwamnan Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zababben Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da ‘Abba Gida-Gida’ na babbar jam’iyyar adawa ta NNPP ya karbi shaidar lashe zaben gwamnan da aka yi a ranar 18 ga watan Maris.

Bayan kammala raba shaidar cin zaben ga wakilan majalisun kananan hukumomin Jihar Kano, sai babban Kwamishinan Hukumar zaben Jihar kano tare da jagoran da ya jagoranci tattara sakamakon zaben da kuma shugabannin sassan hukumomin tsaro suka gabatar da zababben Gwamnan Jihar Kano karkashin tutar jam’iyyar NNPP, Injiniya Abba Kabir Yusif wanda aka fi sani da ‘Abba Gida-Gida’ inda aka damka masa takardar shaidar lashe zaben a matsayin zababben Gwamnan Jihar Kano.

  • Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa
  • An Yanke Wa Da Nijeriya Hukuncin Daurin Shekara 4 Saboda Damfara A Amurka

Da yake gabatar da jawabin godiya jim kadan da karbar takardar shidar tasa, injiniya Abba Kabir Yusif, ya bayyana farin cikinsa tare da mika saqon godiya ga al’ummar Jihar Kano bisa amincewar da suka nuna na zabarsa a matsayin Gwamnan Jihar Kano, haka kuma ya gode wa Hukumar Zabe, Jami’an tsaro ‘yan jaridu da sauran masu ruwa da tsaki bisa gudunmawar da suka bayar har zuwa lokacin da aka tabbatar da samun wannan nasara.

Haka kuma ya mika godiyarsa tare da jinjinawa kokarin jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bisa tsayuwar daka da ya yi har Allah ya tabbatar da wannan nasara.

Abba Kabir Yusif, ya jadadda alkawarin da ya yi na tabbatar da sake fasali tare da inganta harkar ilimi, lafiya, muhalli, tsaro da ingnata harkar masana’antu a Jihar Kano, saboda haka sai ya bukaci sauran abokan da suka yi takara da shi da cewa su taho domin hada hannu wajen ciyar da Jihar Kano gaba.

Labarai Masu Nasaba

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don YaÆ™i Da Ta’addanci

A karshe ya godewa iyayen kasa, Malamai da sauran masu yi wa Jihar Kano fatan alheri bisa gagarumar gudunmawar da suka bayar tare da alkawarin cewa da yardar Allah jam’iyyar NNPP ba za ta ba su kunya ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abba Gida-gidakanoKwankwasiyyaKwankwaso INECNNPPShaidar Lashe Zabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa

Next Post

An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2

Related

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP
Siyasa

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

13 hours ago
Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don YaÆ™i Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don YaÆ™i Da Ta’addanci

14 hours ago
Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya
Manyan Labarai

Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

20 hours ago
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje
Manyan Labarai

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

2 days ago
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai
Manyan Labarai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

2 days ago
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

2 days ago
Next Post
An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2

An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

May 10, 2025
An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

May 10, 2025
Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

May 10, 2025

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

May 10, 2025
Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

May 10, 2025
Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

May 10, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Kasashe Daban-Daban A Moscow

May 10, 2025
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

May 10, 2025
Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

May 10, 2025
Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

May 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.