• English
  • Business News
Saturday, August 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abba Gida-Gida Ya Karbi Shaidar Lashe Zaben Gwamnan Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Abba Gida-Gida Ya Karbi Shaidar Lashe Zaben Gwamnan Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zababben Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da ‘Abba Gida-Gida’ na babbar jam’iyyar adawa ta NNPP ya karbi shaidar lashe zaben gwamnan da aka yi a ranar 18 ga watan Maris.

Bayan kammala raba shaidar cin zaben ga wakilan majalisun kananan hukumomin Jihar Kano, sai babban Kwamishinan Hukumar zaben Jihar kano tare da jagoran da ya jagoranci tattara sakamakon zaben da kuma shugabannin sassan hukumomin tsaro suka gabatar da zababben Gwamnan Jihar Kano karkashin tutar jam’iyyar NNPP, Injiniya Abba Kabir Yusif wanda aka fi sani da ‘Abba Gida-Gida’ inda aka damka masa takardar shaidar lashe zaben a matsayin zababben Gwamnan Jihar Kano.

  • Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa
  • An Yanke Wa Da Nijeriya Hukuncin Daurin Shekara 4 Saboda Damfara A Amurka

Da yake gabatar da jawabin godiya jim kadan da karbar takardar shidar tasa, injiniya Abba Kabir Yusif, ya bayyana farin cikinsa tare da mika saqon godiya ga al’ummar Jihar Kano bisa amincewar da suka nuna na zabarsa a matsayin Gwamnan Jihar Kano, haka kuma ya gode wa Hukumar Zabe, Jami’an tsaro ‘yan jaridu da sauran masu ruwa da tsaki bisa gudunmawar da suka bayar har zuwa lokacin da aka tabbatar da samun wannan nasara.

Haka kuma ya mika godiyarsa tare da jinjinawa kokarin jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bisa tsayuwar daka da ya yi har Allah ya tabbatar da wannan nasara.

Abba Kabir Yusif, ya jadadda alkawarin da ya yi na tabbatar da sake fasali tare da inganta harkar ilimi, lafiya, muhalli, tsaro da ingnata harkar masana’antu a Jihar Kano, saboda haka sai ya bukaci sauran abokan da suka yi takara da shi da cewa su taho domin hada hannu wajen ciyar da Jihar Kano gaba.

Labarai Masu Nasaba

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

A karshe ya godewa iyayen kasa, Malamai da sauran masu yi wa Jihar Kano fatan alheri bisa gagarumar gudunmawar da suka bayar tare da alkawarin cewa da yardar Allah jam’iyyar NNPP ba za ta ba su kunya ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abba Gida-gidakanoKwankwasiyyaKwankwaso INECNNPPShaidar Lashe Zabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa

Next Post

An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2

Related

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa
Siyasa

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

3 hours ago
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

5 hours ago
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili
Siyasa

Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

5 hours ago
An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano
Manyan Labarai

An Zaɓi Saidu Yahya A Matsayin Shugaban Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano

13 hours ago
Tinubu Ya Cika AlÆ™awurran Da Ya ÆŠauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa
Siyasa

Tinubu Ya Cika AlÆ™awurran Da Ya ÆŠauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa

13 hours ago
Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin
Manyan Labarai

Shekara 2 Ta Gwamnatin Tinubu: Gwamnonin Arewa Sun ƙaryata Zargin ACF Na Watsi ɗa Yankin

15 hours ago
Next Post
An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2

An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2

LABARAI MASU NASABA

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi HaÉ—in Gwiwa

Abin Da Ya Sa NPA Da Kwalejin MAN Oron Suka Yi HaÉ—in Gwiwa

August 1, 2025
Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Amurka Dangane Da Batun Ukraine

August 1, 2025
2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

August 1, 2025
Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

Sin Ta Kadu Da Takunkumin Da Amurka Ta Kakaba Wa Hukumomi Da Jami’an Falasdinu

August 1, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto DimokuraÉ—iyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto DimokuraÉ—iyyar Nijeriya Daga Rugujewa

August 1, 2025
Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Bunkasar Tafiye-Tafiye Cikin Gida Da Kashi 20.6% A Rabin Farko Na Bana

August 1, 2025
Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

Tinubu Ya Sauke Gawuna A Matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwar BUK, Ya Maye Gurbinsa Da Kaita 

August 1, 2025
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

August 1, 2025
Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

Ministan Tsaron Kasar Sin Ya Nanata Shan Damarar PLA A Kan Sake Hadewar Kasar

August 1, 2025
An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

An Bude Atisayen “Hadin Gwiwa Na Teku Na 2025″ Tsakanin Sin Da Rasha

August 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.