• English
  • Business News
Monday, June 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abba Gida-Gida Ya Karbi Shaidar Lashe Zaben Gwamnan Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Abba Gida-Gida Ya Karbi Shaidar Lashe Zaben Gwamnan Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zababben Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da ‘Abba Gida-Gida’ na babbar jam’iyyar adawa ta NNPP ya karbi shaidar lashe zaben gwamnan da aka yi a ranar 18 ga watan Maris.

Bayan kammala raba shaidar cin zaben ga wakilan majalisun kananan hukumomin Jihar Kano, sai babban Kwamishinan Hukumar zaben Jihar kano tare da jagoran da ya jagoranci tattara sakamakon zaben da kuma shugabannin sassan hukumomin tsaro suka gabatar da zababben Gwamnan Jihar Kano karkashin tutar jam’iyyar NNPP, Injiniya Abba Kabir Yusif wanda aka fi sani da ‘Abba Gida-Gida’ inda aka damka masa takardar shaidar lashe zaben a matsayin zababben Gwamnan Jihar Kano.

  • Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa
  • An Yanke Wa Da Nijeriya Hukuncin Daurin Shekara 4 Saboda Damfara A Amurka

Da yake gabatar da jawabin godiya jim kadan da karbar takardar shidar tasa, injiniya Abba Kabir Yusif, ya bayyana farin cikinsa tare da mika saqon godiya ga al’ummar Jihar Kano bisa amincewar da suka nuna na zabarsa a matsayin Gwamnan Jihar Kano, haka kuma ya gode wa Hukumar Zabe, Jami’an tsaro ‘yan jaridu da sauran masu ruwa da tsaki bisa gudunmawar da suka bayar har zuwa lokacin da aka tabbatar da samun wannan nasara.

Haka kuma ya mika godiyarsa tare da jinjinawa kokarin jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bisa tsayuwar daka da ya yi har Allah ya tabbatar da wannan nasara.

Abba Kabir Yusif, ya jadadda alkawarin da ya yi na tabbatar da sake fasali tare da inganta harkar ilimi, lafiya, muhalli, tsaro da ingnata harkar masana’antu a Jihar Kano, saboda haka sai ya bukaci sauran abokan da suka yi takara da shi da cewa su taho domin hada hannu wajen ciyar da Jihar Kano gaba.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

A karshe ya godewa iyayen kasa, Malamai da sauran masu yi wa Jihar Kano fatan alheri bisa gagarumar gudunmawar da suka bayar tare da alkawarin cewa da yardar Allah jam’iyyar NNPP ba za ta ba su kunya ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abba Gida-gidakanoKwankwasiyyaKwankwaso INECNNPPShaidar Lashe Zabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa

Next Post

An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2

Related

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

3 hours ago
Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 
Siyasa

Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

3 hours ago
2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu
Siyasa

2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

7 hours ago
Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya
Siyasa

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

10 hours ago
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

17 hours ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

1 day ago
Next Post
An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2

An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

June 29, 2025
Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

June 29, 2025
An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

June 29, 2025
Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

June 29, 2025
Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

June 29, 2025
Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

June 29, 2025
2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

June 29, 2025
Yadda YaÆ™in Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin ArziÆ™in Nijeriya

Yadda YaÆ™in Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin ArziÆ™in Nijeriya

June 29, 2025
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.