• Leadership Hausa
Wednesday, December 6, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2

by Sadiq
8 months ago
in Labarai
0
An Gurfanar Da Wani Mutum A Kotu Kan Satar Dan Bunsuru 2
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yan sandan Jihar Ekiti ta gurfanar da wani mutum mai shekaru 56 mai suna Oladimeji David a gaban wata kotun majistare da ke Ado-Ekiti bisa zargin satar wasu bunsuru guda biyu.

Dan sanda mai shigar da kara, Johnson Okunade, ya shaida wa kotun cewa wanda ake tuhuma ya aikata laifin ne a ranar 13 ga watan Maris da misalin karfe 4 na yamma a Ado-Ekiti.

  • Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Azama Wajen Dakile Hadurran Dake Tunkarar Tattalin Arzikin Duniya
  • Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Okunade ya kuma yi zargin cewa wanda ake tuhuma ya saci bunsurun guda biyu na wani mai suna Alhaji Nurudeen Ambali da Olubodun Iyabo wanda kudinsu ya kai N80,000.

Ya ce laifin ya ci karo da tanadin sashe na 320(1) (a) na dokokin laifuka na Jihar Ekiti 2021.

Lauyan mai gabatar da kara ya roki kotun da ta dage shari’ar don ba shi damar yin nazarin karar tare da gabatar da shaidunsa.

Labarai Masu Nasaba

Bayan Takaitacciyar Ziyara A Hadaddiyar Daular Larabawa, Putin Ya Isa Kasar Saudiyya 

Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

Wanda ake tuhumar ya musanta aikata laifin.

Lauya wanda ake kara, Misis Adunni Olanipekun, ta bukaci kotun da ta bayar da belin wanda take karewa.

Ta kuma tabbatar wa da kotun cewa wanda ta ke karewa ba zai tsallake beli ba.

Alkalin kotun, Mista A.O Adeosun, ya bayar da belin wanda ake kara a kan kudi N50,000 tare da gabatar da mutum daya da zai tsaya masa.

Ya dage sauraren karar har sai ranar 6 ga watan Afrilu don ci gaba da shari’ar.

Tags: BunsuruGurfanaHukunciKotuSata
ShareTweetSendShare
Previous Post

Abba Gida-Gida Ya Karbi Shaidar Lashe Zaben Gwamnan Kano

Next Post

An Nada Sabbin Shugabannin Hisbah A Jihar Katsina

Related

Putin
Labarai

Bayan Takaitacciyar Ziyara A Hadaddiyar Daular Larabawa, Putin Ya Isa Kasar Saudiyya 

34 mins ago
Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 
Labarai

Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

3 hours ago
Sojoji
Manyan Labarai

Dalilin Da Yasa Ta’addanci Ke Ci Gaba Duk Da Kasafin Kudi Mai Gwabi Da Sojoji Ke Samu – Shugaban Tsaro

5 hours ago
Rashin tsaro
Labarai

Rashin Tsaro: Kungiyoyi Sun Yi Zanga-zanga, Sun Bukaci Ministan Tsaro Ya Yi Murabus

5 hours ago
Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa
Labarai

‘Yansandan Sun Kama Masu Laifi 130 A Watan Nuwamba A Katsina

8 hours ago
Kisan Masu Mauludi A Kaduna Abun Takaici Ne – Bukola Saraki
Labarai

Kisan Masu Mauludi A Kaduna Abun Takaici Ne – Bukola Saraki

8 hours ago
Next Post
An Nada Sabbin Shugabannin Hisbah A Jihar Katsina

An Nada Sabbin Shugabannin Hisbah A Jihar Katsina

LABARAI MASU NASABA

Kotu

Wang Yi: Sin Da Angola Sun Kafa Misali Na Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa 

December 6, 2023
Kotu

Ana Iya Fahimtar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Mahanga Mai Fadi

December 6, 2023
Putin

Bayan Takaitacciyar Ziyara A Hadaddiyar Daular Larabawa, Putin Ya Isa Kasar Saudiyya 

December 6, 2023
Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

December 6, 2023
Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

Sai Da Ruwan Ciki Ake Jan Na Rijiya

December 6, 2023
Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

December 6, 2023
Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

December 6, 2023
An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

An Yabawa Sin Kan Taimakon Ilimi Ga Dalibai Masu Rauni A Habasha 

December 6, 2023
Sojoji

Dalilin Da Yasa Ta’addanci Ke Ci Gaba Duk Da Kasafin Kudi Mai Gwabi Da Sojoji Ke Samu – Shugaban Tsaro

December 6, 2023
Rashin tsaro

Rashin Tsaro: Kungiyoyi Sun Yi Zanga-zanga, Sun Bukaci Ministan Tsaro Ya Yi Murabus

December 6, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.