• English
  • Business News
Wednesday, June 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abdullahi Adamu: Babu Wani Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa Da Aka Haramta Wa Takara A APC

by yahuzajere
3 years ago
in Siyasa
0
Abdullahi Adamu

Abdullahi Adamu

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abdullahi Adamu, shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, ya ce, babu wani ɗan takarar shugaban ƙasa da aka haramtawa tsayawa takara a zaɓen fidda gwani na jam’iyyar.

A ranar Juma’ar da ta gabata ne kwamitin tantancewa ƙarƙashin jagorancin John Oyegun, tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa ya gabatar da rahotonsa ga shugaban jam’iyyar APC.

Oyegun ya ce, kwamitin ya fito da jerin sunayen ’yan takara 13 daga cikin 23 da suka gabatar da kansu domin tantancewa.

  • Gwamnonin APC Suna Goyan Bayan Osinbajo A Zaben Fidda Gwani
  • ‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa Da Mahaifiyar A.A Zaura

Da ya ke magana da manema labarai a ranar Asabar, Adamu ya ce, tantancewar tamkar jarrabawa ce da ɗalibai ke fitowa da maki daban-daban.

Rahotanni sun nuna cewa, mutum 13 da ke fatan tsayawa takarar shugaban ƙasa an kasafta su cikin jerin sunayen waɗanda Oyegun ke jagoranta, yayin da sauran goman da ke fatan shugaban ƙasa ba su shiga cikin jerin sunayen ba.

Labarai Masu Nasaba

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

Waɗanda aka sanya a cikin jerin sune Tinubu, mataimakin shugaban ƙasa Yemi Osinbajo; Rotimi Amaechi, ministan sufuri; Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattawa; Yahaya Bello, gwamnan Kogi; Kayode Fayemi, gwamnan Ekiti, da Emeka Nwajiuba, tsohon ƙaramin ministan ilimi.

Sauran sun haɗa da Ogbonnaya Onu, tsohon ministan kimiyya da fasaha; Ibikunle Amosun, tsohon gwamnan Ogun; David Umahi, gwamnan Ebonyi, Muhammad Badaru, gwamnan Jigawa; Godswill Akpabio, tsohon gwamnan Akwa Ibom; da Tein Jack-Rich, wani ma’aikacin mai.

Sauran ’yan takara 10 da ba a sanya su cikin jerin ba sun haɗa da Tunde Bakare, Rochas Okorocha, Ben Ayade, Sani Yerima, Ken Nnamani, Ikeobasi Mokelu, Demeji Bankole, Felix Nicholas, Uju Ken-Ohanenye, da Ajayi Borroffice.

Abdullahi Adamu dai ya mike haikan wajen ganin APC ta tsayar da dan takarar da zai samu karbuwa a wurin ‘Yan Nijeriya domin jam’iyyarsa ta ci gaba da jan ragamar mulkin Nijeriya a 2023.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Jama’a Da Dama A Rukunin Wasu Gidaje A Abuja

Next Post

Zaben Fidda Gwani: An bukaci Deliget Din APC Da Su Zabi Osinbajo

Related

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki
Manyan Labarai

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

1 day ago
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike
Siyasa

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

2 days ago
Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya
Siyasa

Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

5 days ago
‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027
Siyasa

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

2 weeks ago
Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi
Labarai

Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi

2 weeks ago
PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe
Siyasa

PDP Ta Sake Zaɓar Amb. El-Gash A Yobe

2 weeks ago
Next Post
Zaben Fidda Gwani: An bukaci Deliget Din APC Da Su Zabi Osinbajo

Zaben Fidda Gwani: An bukaci Deliget Din APC Da Su Zabi Osinbajo

LABARAI MASU NASABA

DSS

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

June 4, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 4, 2025
katsina

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Hadin Gwiwa Da ‘Yan Kasuwa Domin Cigaban Jihar

June 4, 2025
Ambaliya: Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kayan Agaji A Borno

Zulum Ya Yaba Wa Sojoji Kan Kashe Babban Kwamandan ISWAP Abu Fatima

June 4, 2025
Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

June 3, 2025
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

June 3, 2025
Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

June 3, 2025
Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

June 3, 2025
Sanusi

‘Yansanda A Kano Sun Gargaɗi Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

June 3, 2025
Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

June 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.