• English
  • Business News
Thursday, June 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya – Sakatare Janar

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya – Sakatare Janar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duniya Ce Ta Gina Majalisar Dinkin Duniya, Domin Hidimta Wa Al’ummar Duniya.

 

Tun daga 1945, ya zama an tsara wasu kasashe da za su samar da mafita da hadin kai domin magance matsalolin duniya da samar da zaman lafiya.

  • Me Najeriya Za Ta Iya Samu Daga Tsarin BRICS?
  • Gwamnatin Tarayya Ta Tabbatar Da Shirin Kara Haraji

Mafitar da za ta kawo sassaucin tashe-tashen hankula, da kuma gina hanyoyin da za su wanzar da zaman lafiya.

 

Labarai Masu Nasaba

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

Ba wani abu ne mafita illa kawar da fatara, da zaburar da ci gaba mai dorewa, da tsayawa domin ganin an taimaki masu rauni.

 

Mafitar da ke ba da agajin ceton rai ga mutanen da ke rayuwa a yankunan da ke fama rikice-rikice, tashe-tashen hankala, matsalolin tattalin arziki da bala’o’in sauyin yanayi.

 

Mafitar da ke daidaita ma’aunin adalci da daidaito ga mata da ‘yan mata.

 

Hanyoyin da ke magance batutuwan da ba za su iya misaltuwa ba tun da 1945, canjin yanayi, fasahar dijital, basirar wucin gadi, da sararin samaniya.

 

A cikin Satumba, Babban Taro ya amince da Yarjejeniya domin ci gaban Ka’idar Dijital ta Duniya da Sanarwa kan Karni mai zuwa.

 

Wadannan muhimman yarjejeniyoyin za su taimaka wajen tabbatar da cewa tsarin Majalisar Dinkin Duniya ya daidaita gyare-gyare da sake sabuntawa, don haka ya dace da sauye-sauye da kalubalen da ke kewaye da mu da kuma samar da mafita ga kowa.

 

Amma aikinmu zai kasance a koyaushe mai tushe a cikin dabi’u da bin ka’idodin Yarjejeniya ta Majalisar Dinkin Duniya da dokokin kasa da kasa, da kuma mutunta ‘yancin dan’Adam na kowane mutum.

 

A cikin duniya mai wahala a yau, har yanzu ba a cimma wannan burina ba

 

Fatanmu bukatar yunkurin aiki da hanyoyin magance rashin zaman lafiya, wadata juna da bunkasa duniya.

 

Burinmu shi ne, tabbatar da bukatar duk kasashe su yi aiki kafada-da kafada.

 

Wannan shi ne abin da Majalisar Dinkin Duniya ke bukata.

 

A wannan rana ta Majalisar Dinkin Duniya, ina kira ga dukkannin kasashe da su kiyaye wannan haske ga duniya, da manufofinta ke haskakawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Na Kokarin Habaka Hadin Gwiwar Brics Nan Gaba

Next Post

Darajar Hajojin Shige Da Fice Daga Yankunan Bunkasa Tattalin Arzikin Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 10 A 2023

Related

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

15 minutes ago
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya
Daga Birnin Sin

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

2 hours ago
MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne
Daga Birnin Sin

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

22 hours ago
Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

23 hours ago
Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani
Daga Birnin Sin

Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

1 day ago
Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO

1 day ago
Next Post
Darajar Hajojin Shige Da Fice Daga Yankunan Bunkasa Tattalin Arzikin Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 10 A 2023

Darajar Hajojin Shige Da Fice Daga Yankunan Bunkasa Tattalin Arzikin Sin Ta Kai Yuan Tiriliyan 10 A 2023

LABARAI MASU NASABA

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

June 26, 2025
Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

June 26, 2025
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

June 26, 2025
Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

June 26, 2025
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

June 26, 2025
Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

June 26, 2025
Kawayen amarya

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yan Bindiga Sun Ƙwace Iko Da Jagorancin Ƙaramar Hukuma A Katsina

June 26, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da ‘Yan Bindiga Ta Ci Rayuka Da Dama A Jihar Neja

June 26, 2025
Tinubu

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

June 26, 2025
Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

June 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.