ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Manoma Suka Ki Sayar Wa Da ‘Yan  Kasuwa Amfanin Gonakansu

by Abubakar Abba
3 years ago
Manoma

Rahotanni sun ce, wasu daga cikin manoma a wasu sassan kasar nan, sun mayar da amfanin gonakan su zuwa gida   saboda matsalar karancin tsabar kudade.

Sun kuma ki sayar da amfanin gona ga ’yan kasuwar da ke son tura musu kudin kayansu da suka saya ta bankin, saboda karancin takardun kudi.

  • Wani Kamfanin Samar Da Wutar Lantarki Mai Aiki Da Hasken Rana Na Zambiya Ya Fara Aiki
  • Karancin Kudi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga -Zanga A Legas

A cewarsu, akwai masaya da suke zuwa don su tura kudaden ta asusun ajiyar banki, a amma mu ba za mu amince ba, domin idan aka tura mana ta banki, ba za mu sami takardun kudaden  ba,  inda suka kara da cewa, a yanzu suna a cikin halin kunci, don idan aka ce kasa babu kudin ai dole a shiga halin kunci, domin komai zai tsaya kamar yadda ta kasance a yanzu.

ADVERTISEMENT

Sun bayyana cewa, lamarin a kasuwa babu dadi, domin duk wanda bai zo da kudi ba, sayen kayan amfanin gona zai yi masa wahala, inda suka sanar da cewa, masu sayen kaya, ba sa zuwa  da kudi domin suma a can ba su da kudin, domin duk inda kaje ko wurin masu POS ne babu kudi.

A cewar wasu manoman  farin wake da masara sun ce, suna ci gaba fuskantar  karancin takardun kudin, inda suka sanar da cewa, akwai masaya da suke zuwa don su tura kudaden ta asusun ajiyar banki, a amma mu ba za mu amince ba, domin idan aka tura mana ta banki, ba za mu sami takardun kudaden ba.

LABARAI MASU NASABA

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

A cewarsu, muna cikin halin kunci, don idan aka ce kasa babu kudi  ai dole a shiga halin kunci, domin komai zai tsaya kamar yadda ta kasance a yanzu.

Wasun su kuwa, sun  ce ba su taba shiga irin wannan hali na tsaka mai wuya a kasuwar ba, inda suka kara da cewa, mutane utane kowa ya kawo kaya yana bukatar kudi, don biyan bukatarsa yana tsaye, amma ko kwabo ba mu samu ba. A cewar wasun su, sun isa  kasuwa da wuri sai dai, ba su iya sayar da komai ba domin babu kudi a hannun su.

Romanus Eze ya yi nuni da cewa, sababbin manoma na irin wannan kuskuren, amma wadanda suka jima  suna yi sun san irin wannan ruwan na wuri ba ma za a kira shi damina ba.

Shugaba Romanus ya bayyana cewa, don haka kada ganin yayyafi mai karfi ya sa manoma su fara shuka, don bata lokacinsu ne da kudadensu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Noma Da Kiwo

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Next Post
Karancin Kudi Ba Zai Shafi Zaben 2023 Ba —INEC 

Karancin Kudi Ba Zai Shafi Zaben 2023 Ba —INEC 

LABARAI MASU NASABA

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

November 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

November 14, 2025
Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025
Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

November 14, 2025
Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

November 14, 2025
Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

November 14, 2025
Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

November 14, 2025
Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.