• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Manoman Katsina Suka Mayar Da Martani Kan Alkwarin Gwamna Radda

by Abubakar Abba
2 years ago
Katsina

LABARAI MASU NASABA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

Wasu daga cikin manoma a jihar Katsina sun bayyana jin dadinsu akan furucin gwamnan jihar Dikko Umar Radda na farfado da fannin aikin noma da kuma kara habaka fannin tattalin arzikin jihar.

Manoma sun bayyana jin dadin na su ne, biyo bayan jawabin da Radda ya yi bayan a rantsar da shi a matsayin sabon gwamnan jihar a watan da ya wuce.

  • Hajjin Bana: NAHCON Ta Samar Da Biza 73,310, Tare Da Kai Alhazai 46,000 Kasar Saudiyya
  • Kungiya Ta Yaba Wa Shugaba Tinubu Kan Inganta Tsaro Da Yaki Da Rashawa

Radda, a jawabin na sa ya bara tabbacin cewa, gwamnatinsa za ta tabbatar da ta zuba jari a fannin, wanda hakan zai sa manoman jihar su samu ribar da ta kai ta sama da kashi 85.

Bugu da kari, ya kuma yi alkawarin kara bunkasa fannin tattalin arzikin jihar.

Daya daga cikin manoman da ke noman Masara Alhaji Wada Isah a karamar hukumar Dandume ya bayyana cewa, ya kamata gwamntin jihar ta janyo manoman jihar wajen wanzar da tsare-tsare da kuma shirye-shiryen da ta zo da su don a samu nasara wajen habaka fanin.

Sun yi nuni da cewa, ganin cewa Radda shi ma manomi ne da kuma irin kokarin da ya yi a lokacin da yake rike da shugabancin hukuar  SMEDAN, muna da yakinin cewa, zai iya samar da sauyi a fannin aikin noman jihar.

“Ya kamata gwamntin jihar ta janyo manoman jihar wajen wanzar da tsare-tsare da kuma shirye-shiryen da ta zo da su don a samu nasara wajen habaka fanin.”

Ya sanar da cewa, babban abinda ya fi ci masu Tuwo a Kwarya shine tsadar Takin zamani, magungunan feshi da sauransu.

Shi ma wani manomin da ke a karamar hukumar Faskari Habibu Garba ya bayyana cewa,  kara habaka yin noma don samun riba, musaman noman Waken Soya, Alkama da kuma Masar, hakan zai kara habaka fannin aikin noma na jihar da kuma kara samar da ayyukan yi, musamman a tsakanin matasa.

A cewar Habibu, samar wa da moman jihar rumbun adana amfanin noma da suka girbe, musamman Tumatir da Albasa, Dankalin turawa, musamman don su rage asarar da suke yi .

“Kara habaka yin noma don samun riba, musaman noman Waken Soya, Alkama da kuma Masar, hakan zai kara habaka fannin aikin noma na jihar da kuma kara samar da ayyukan yi, musamman a tsakanin matasa.”

Habibu ya kara cewa, manoman sun shafe shekaru da dama suna burin a samar masu da Rubun adana amfanin gonakansu da suka noma.

Ya sanar da kara fadada noman Dankalin turawa a jihar, musamman a karamar hukumar  Bakori na da banna mahimmanci ba a karamar hukumar kawai ba, har da a fadin jihar .

“Manoman sun shafe shekaru da dama suna burin a samar masu da Rubun adana amfanin gonakansu da suka noma.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI
Noma Da Kiwo

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
Next Post
Mace Aba Ce Mai Daraja, Ba Sai Ta Ba Da Kanta Ba Za Ta Yi Suna A Fim – Jamila Saleh

Mace Aba Ce Mai Daraja, Ba Sai Ta Ba Da Kanta Ba Za Ta Yi Suna A Fim – Jamila Saleh

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
Katsina

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

October 27, 2025
Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.