• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Ke Yin Asara, Cewar Shugaban PAN

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Sa Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Ke Yin Asara, Cewar Shugaban PAN

Agricorp International decided to do something about the chicken shortage in Nigeria and is investing over 20 billion Nigerian naira (NGN 20bn) in its production. Photo: Agricorp

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kungiyar masu sana’ar kiwon Kajin Gidan Gona  reshen jihar Kaduna PAN Musa Bala ya bukaci masu sana’ar da ke a daukacin fadin kasar nan, musamman a jihar Kaduna da su dinga tuntubar kwararrun Likitocin Kajin kiwon Kajin Gidan Gona  a yayin da Kajin basu da lafiya.

Bala ya bayar da wannan shawarar ce a hirarsa da Leadership Hausa a Kaduna jim kadan bayan tashi daga taron bita na kwana daya da aka shirya wa wasu daga cikin masu sana’ar da ke a jihar, inda ya kara da cewa, ta hanyar tuntubar ce kawai, za su kauce wa yin asara a cikin sana’ar ta kiwon.

  • Manchester City Ta Lashe Gasar Zakarun Turai
  • Ba A Dakatar Da Mele Kyari Ba —NNPCL

Shugaban ya ci gaba da cewa,  kungiyar ta jima ta na ilimantar wa da kuma fadakar da masu sana’ar kan mahimmancin  tuntubar kwararrun Lokitocin kiwon Kajin Gidan Gona  idan Kajin sun kamu da wata rashin lafiya, musamman don gudun kar su dinga yin asara a cikin sana’ar ta su.

Ya yi nuni da cewa, idan ba sa tuntubar kwararrun Likitocin kiwon Kajin Gidan Gona, tamkar suna jefar da jarinsu da suka zuba a cikin sana’ar ce, inda kuma ya bukci su ma kwararrun  Likiticin da su dinga yin aiki mai kyua a inda aka bukace su .

” Kungiyar mu ta jima ta na ilimantar wa da kuma fadakar da masu sana’ar kan mahimmancin  tuntubar kwararrun Lokitocin kiwon Kajin Gidan Gona  idan Kajin sun kamu da wata rashin lafiya, musamman don gudun kar su dinga yin asara a cikin sana’ar ta su.”

Labarai Masu Nasaba

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

” Idan  ba sa tuntubar kwararrun Likitocin kiwon Kajin Gidan Gona, tamkar suna jefar da jarinsu da suka zuba a cikin sana’ar ce, inda kuma ya bukci su ma kwararrun  Likiticin da su dinga yin aiki mai kyua a inda aka bukace su .”

Da yake yin tsokaci kan irin gudunmawar da masana’atar take bayarwa a kasar nan Bala ya ce, masana’antar Kiwon Kajin duk da kalubalen da take fusknata, ta na  bayar da gagarumar gudunmawa, musamman wajen daukar miliyoyin ‘yan Nijeriya aiki kai tsaye da kuma sauran miliyon ‘yan kasar da take dauka ban a kai tsaye ba , inda ya sanar da cewa, masana’atar na kuma samar da wadataccen abinci a kasar nan.

“Duk da kalubalen da take fusknata, ta na  bayar da gagarumar gudunmawa, musamman wajen daukar miliyoyin ‘yan Nijeriya aiki kai tsaye da kuma sauran miliyon ‘yan kasar da take dauka ban a kai tsaye ba , inda ya sanar da cewa, masana’atar na kuma samar da wadataccen abinci a kasar nan. “

Shi ma a hirarsa da Leadership Hausa bayan taron, wani kwarararren Likitan Kajin Gidan Gona Dakta James Baba Wageti ya goyi bayan ra’ayin shugaban kungiyar ta PAN, inda ya ce, duk da cewa, akwai tsada wajen dauko Likitocin na Kajin Gidan Gona da zasu duba lafiyar Kajin, amma ya bayar da shawara a dinga yin tuntubar, musamman don su kauce wa tabka asara.

A cewarsa, wasu masu kiwon Kajin Gidan Gona a kasar nan sun shiga sana’ar ce a makance, inda ya yi nuni da cewa, akwai bukatar su fahinci yadda nauyin Kajin yake kasance wa tare da kuma sa ido a kan Kajin.

Dakta James ya kuma shawarci masu kiwon kiwon Kajin na Gidan Gona da ke a kasar nan da su gabatar da rokonsu ga Majalisar Tarayyar kasar don a gabatar da kudurin da zai tsaftace fannin, musamman don a magance mutuwar Kajin Gidan Gona a kasar nan.

Ya yi nuni da cewa, yawancin Gidajen Gidan Gona da ake kiwata Kajin don neman riba, na kusa-kusa da juna ne, inda y ace kamata ya yi Gidajen Gidan Gonar su kasance nesa da kilomita daya don a kare Kajin daga harbin kwayoyin cuta.

Taron bitar mai taken: “ Hanyar Yin Kiwon Kaji Mai  Ingancin”, kamfanin  Betor Libe stocks Solutions da hadakar  kamfanin Adamore ne suka shirya taron.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AsaraKajin Gidan GinaKiwoNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Bude Taron Dandalin Hamadar Taklimakan A Birnin Korla Na kasar Sin

Next Post

Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama

Related

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

1 week ago
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON
Noma Da Kiwo

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

1 week ago
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

3 weeks ago
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025
Noma Da Kiwo

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

3 weeks ago
Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba
Noma Da Kiwo

Kwararre Ya Ja Hankali Kan Sayar Da Takin Zamani Da Ba A Tantace Shi Ba

4 weeks ago
Manoman Doya 100 A Jihar Nasarawa Suka Amfana Da Horon Cibiyar NEPC
Noma Da Kiwo

Hukumar NABDA Ta Bukaci Musulmi Su Cire Fargabar Amfani Da Fasahar Alkinta Halittu

4 weeks ago
Next Post
Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama

Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.