• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Ke Yin Asara, Cewar Shugaban PAN

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Sa Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Ke Yin Asara, Cewar Shugaban PAN

Agricorp International decided to do something about the chicken shortage in Nigeria and is investing over 20 billion Nigerian naira (NGN 20bn) in its production. Photo: Agricorp

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kungiyar masu sana’ar kiwon Kajin Gidan Gona  reshen jihar Kaduna PAN Musa Bala ya bukaci masu sana’ar da ke a daukacin fadin kasar nan, musamman a jihar Kaduna da su dinga tuntubar kwararrun Likitocin Kajin kiwon Kajin Gidan Gona  a yayin da Kajin basu da lafiya.

Bala ya bayar da wannan shawarar ce a hirarsa da Leadership Hausa a Kaduna jim kadan bayan tashi daga taron bita na kwana daya da aka shirya wa wasu daga cikin masu sana’ar da ke a jihar, inda ya kara da cewa, ta hanyar tuntubar ce kawai, za su kauce wa yin asara a cikin sana’ar ta kiwon.

  • Manchester City Ta Lashe Gasar Zakarun Turai
  • Ba A Dakatar Da Mele Kyari Ba —NNPCL

Shugaban ya ci gaba da cewa,  kungiyar ta jima ta na ilimantar wa da kuma fadakar da masu sana’ar kan mahimmancin  tuntubar kwararrun Lokitocin kiwon Kajin Gidan Gona  idan Kajin sun kamu da wata rashin lafiya, musamman don gudun kar su dinga yin asara a cikin sana’ar ta su.

Ya yi nuni da cewa, idan ba sa tuntubar kwararrun Likitocin kiwon Kajin Gidan Gona, tamkar suna jefar da jarinsu da suka zuba a cikin sana’ar ce, inda kuma ya bukci su ma kwararrun  Likiticin da su dinga yin aiki mai kyua a inda aka bukace su .

” Kungiyar mu ta jima ta na ilimantar wa da kuma fadakar da masu sana’ar kan mahimmancin  tuntubar kwararrun Lokitocin kiwon Kajin Gidan Gona  idan Kajin sun kamu da wata rashin lafiya, musamman don gudun kar su dinga yin asara a cikin sana’ar ta su.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

” Idan  ba sa tuntubar kwararrun Likitocin kiwon Kajin Gidan Gona, tamkar suna jefar da jarinsu da suka zuba a cikin sana’ar ce, inda kuma ya bukci su ma kwararrun  Likiticin da su dinga yin aiki mai kyua a inda aka bukace su .”

Da yake yin tsokaci kan irin gudunmawar da masana’atar take bayarwa a kasar nan Bala ya ce, masana’antar Kiwon Kajin duk da kalubalen da take fusknata, ta na  bayar da gagarumar gudunmawa, musamman wajen daukar miliyoyin ‘yan Nijeriya aiki kai tsaye da kuma sauran miliyon ‘yan kasar da take dauka ban a kai tsaye ba , inda ya sanar da cewa, masana’atar na kuma samar da wadataccen abinci a kasar nan.

“Duk da kalubalen da take fusknata, ta na  bayar da gagarumar gudunmawa, musamman wajen daukar miliyoyin ‘yan Nijeriya aiki kai tsaye da kuma sauran miliyon ‘yan kasar da take dauka ban a kai tsaye ba , inda ya sanar da cewa, masana’atar na kuma samar da wadataccen abinci a kasar nan. “

Shi ma a hirarsa da Leadership Hausa bayan taron, wani kwarararren Likitan Kajin Gidan Gona Dakta James Baba Wageti ya goyi bayan ra’ayin shugaban kungiyar ta PAN, inda ya ce, duk da cewa, akwai tsada wajen dauko Likitocin na Kajin Gidan Gona da zasu duba lafiyar Kajin, amma ya bayar da shawara a dinga yin tuntubar, musamman don su kauce wa tabka asara.

A cewarsa, wasu masu kiwon Kajin Gidan Gona a kasar nan sun shiga sana’ar ce a makance, inda ya yi nuni da cewa, akwai bukatar su fahinci yadda nauyin Kajin yake kasance wa tare da kuma sa ido a kan Kajin.

Dakta James ya kuma shawarci masu kiwon kiwon Kajin na Gidan Gona da ke a kasar nan da su gabatar da rokonsu ga Majalisar Tarayyar kasar don a gabatar da kudurin da zai tsaftace fannin, musamman don a magance mutuwar Kajin Gidan Gona a kasar nan.

Ya yi nuni da cewa, yawancin Gidajen Gidan Gona da ake kiwata Kajin don neman riba, na kusa-kusa da juna ne, inda y ace kamata ya yi Gidajen Gidan Gonar su kasance nesa da kilomita daya don a kare Kajin daga harbin kwayoyin cuta.

Taron bitar mai taken: “ Hanyar Yin Kiwon Kaji Mai  Ingancin”, kamfanin  Betor Libe stocks Solutions da hadakar  kamfanin Adamore ne suka shirya taron.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AsaraKajin Gidan GinaKiwoNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Bude Taron Dandalin Hamadar Taklimakan A Birnin Korla Na kasar Sin

Next Post

Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

4 days ago
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

5 days ago
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet
Noma Da Kiwo

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

5 days ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

6 days ago
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

2 weeks ago
Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja
Noma Da Kiwo

Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja

2 weeks ago
Next Post
Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama

Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama

LABARAI MASU NASABA

Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.