• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Ke Yin Asara, Cewar Shugaban PAN

by Abubakar Abba
2 years ago
Agricorp International decided to do something about the chicken shortage in Nigeria and is investing over 20 billion Nigerian naira (NGN 20bn) in its production. Photo: Agricorp

Agricorp International decided to do something about the chicken shortage in Nigeria and is investing over 20 billion Nigerian naira (NGN 20bn) in its production. Photo: Agricorp

Shugaban Kungiyar masu sana’ar kiwon Kajin Gidan Gona  reshen jihar Kaduna PAN Musa Bala ya bukaci masu sana’ar da ke a daukacin fadin kasar nan, musamman a jihar Kaduna da su dinga tuntubar kwararrun Likitocin Kajin kiwon Kajin Gidan Gona  a yayin da Kajin basu da lafiya.

Bala ya bayar da wannan shawarar ce a hirarsa da Leadership Hausa a Kaduna jim kadan bayan tashi daga taron bita na kwana daya da aka shirya wa wasu daga cikin masu sana’ar da ke a jihar, inda ya kara da cewa, ta hanyar tuntubar ce kawai, za su kauce wa yin asara a cikin sana’ar ta kiwon.

  • Manchester City Ta Lashe Gasar Zakarun Turai
  • Ba A Dakatar Da Mele Kyari Ba —NNPCL

Shugaban ya ci gaba da cewa,  kungiyar ta jima ta na ilimantar wa da kuma fadakar da masu sana’ar kan mahimmancin  tuntubar kwararrun Lokitocin kiwon Kajin Gidan Gona  idan Kajin sun kamu da wata rashin lafiya, musamman don gudun kar su dinga yin asara a cikin sana’ar ta su.

Ya yi nuni da cewa, idan ba sa tuntubar kwararrun Likitocin kiwon Kajin Gidan Gona, tamkar suna jefar da jarinsu da suka zuba a cikin sana’ar ce, inda kuma ya bukci su ma kwararrun  Likiticin da su dinga yin aiki mai kyua a inda aka bukace su .

” Kungiyar mu ta jima ta na ilimantar wa da kuma fadakar da masu sana’ar kan mahimmancin  tuntubar kwararrun Lokitocin kiwon Kajin Gidan Gona  idan Kajin sun kamu da wata rashin lafiya, musamman don gudun kar su dinga yin asara a cikin sana’ar ta su.”

LABARAI MASU NASABA

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

” Idan  ba sa tuntubar kwararrun Likitocin kiwon Kajin Gidan Gona, tamkar suna jefar da jarinsu da suka zuba a cikin sana’ar ce, inda kuma ya bukci su ma kwararrun  Likiticin da su dinga yin aiki mai kyua a inda aka bukace su .”

Da yake yin tsokaci kan irin gudunmawar da masana’atar take bayarwa a kasar nan Bala ya ce, masana’antar Kiwon Kajin duk da kalubalen da take fusknata, ta na  bayar da gagarumar gudunmawa, musamman wajen daukar miliyoyin ‘yan Nijeriya aiki kai tsaye da kuma sauran miliyon ‘yan kasar da take dauka ban a kai tsaye ba , inda ya sanar da cewa, masana’atar na kuma samar da wadataccen abinci a kasar nan.

“Duk da kalubalen da take fusknata, ta na  bayar da gagarumar gudunmawa, musamman wajen daukar miliyoyin ‘yan Nijeriya aiki kai tsaye da kuma sauran miliyon ‘yan kasar da take dauka ban a kai tsaye ba , inda ya sanar da cewa, masana’atar na kuma samar da wadataccen abinci a kasar nan. “

Shi ma a hirarsa da Leadership Hausa bayan taron, wani kwarararren Likitan Kajin Gidan Gona Dakta James Baba Wageti ya goyi bayan ra’ayin shugaban kungiyar ta PAN, inda ya ce, duk da cewa, akwai tsada wajen dauko Likitocin na Kajin Gidan Gona da zasu duba lafiyar Kajin, amma ya bayar da shawara a dinga yin tuntubar, musamman don su kauce wa tabka asara.

A cewarsa, wasu masu kiwon Kajin Gidan Gona a kasar nan sun shiga sana’ar ce a makance, inda ya yi nuni da cewa, akwai bukatar su fahinci yadda nauyin Kajin yake kasance wa tare da kuma sa ido a kan Kajin.

Dakta James ya kuma shawarci masu kiwon kiwon Kajin na Gidan Gona da ke a kasar nan da su gabatar da rokonsu ga Majalisar Tarayyar kasar don a gabatar da kudurin da zai tsaftace fannin, musamman don a magance mutuwar Kajin Gidan Gona a kasar nan.

Ya yi nuni da cewa, yawancin Gidajen Gidan Gona da ake kiwata Kajin don neman riba, na kusa-kusa da juna ne, inda y ace kamata ya yi Gidajen Gidan Gonar su kasance nesa da kilomita daya don a kare Kajin daga harbin kwayoyin cuta.

Taron bitar mai taken: “ Hanyar Yin Kiwon Kaji Mai  Ingancin”, kamfanin  Betor Libe stocks Solutions da hadakar  kamfanin Adamore ne suka shirya taron.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Noma Da Kiwo

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Next Post
Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama

Manoma A Jihar Benuwe Sun Koka Kan Jinkirin  Saukar Ruwan Sama

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ake Miyar Margi

Yadda Ake Miyar Margi

November 8, 2025
Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

November 8, 2025
Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal

Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal

November 8, 2025
Barau Zai Yi Ƙarar Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Gawuna/Garo Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Dala Miliyan 10

Barau Zai Yi Ƙarar Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Gawuna/Garo Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Dala Miliyan 10

November 8, 2025
Maganin Nankarwa (4)

Maganin Nankarwa (4)

November 8, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Wata Budurwa Hukuncin Shekaru 4 A Kano, Duba Laifinta

Kotu Ta Yanke Wa Wata Budurwa Hukuncin Shekaru 4 A Kano, Duba Laifinta

November 8, 2025
NELFUND Ta Ce Dalibai Miliyan Daya Ne Suka Nemi Tallafin Kudin Karatu

NELFUND Ta Ce Dalibai Miliyan Daya Ne Suka Nemi Tallafin Kudin Karatu

November 8, 2025
Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja

November 8, 2025
Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

November 8, 2025
Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

Majalisa Ta Ƙaryata Karɓar Dala Miliyan 10 Don Daƙile Tantance Shugaban NERC

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.