• English
  • Business News
Saturday, May 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

AFCON 2025: Nijeriya Za Ta Fafata Da Tunisiya A Wasannin Rukuni

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
4 months ago
in Wasanni
0
Afcon
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kwallon kafa ta Afirka, CAF ta sanar da raba jadawalin gasar cin kofin Afirka da za a gudanar a bana a kasar Morocco inda tawagar ‘yan wasan Super Eagles ta Nijeriya ta fito a rukuni na C da ya hada da kasashen Tunisia sa Uganda da kuma kasar Tanzania. A bikin da ta gudanar a Mohammed B National Theatre a birnin Rabat ranar Litinin, bikin ya kunshi tawaga 12 da aka raba su rukuni shida dauke da hurhudu kowanne.

Tun a cikin rukunin da akwai wasannin da za su yi zafi kuma na hamayya da suka hada a fafatawa tsakanin Moroccco da Mali da na Nijeriya da Tunisia. Wadannan wasannin suna da tarihi sosai a gasar cin kofin nahiyar Afirka kuma ana ganin suna daya daga cikin manyan wasannin da za a zubawa ido domin ganin yadda za ta kasance musamman a wasannin cikin rukuni.

  • Gwamna Radda Ya Samar Da Keke Napep Don Saukaka Zirga-zirga A Katsina
  • An Samu Ci Gaba A Bangaren Kayayyakin Da Sin Ta Fitar Zuwa Kasashe Da Yankuna 160 A 2024

Sauran manyan wasannin da za su dauki hankalin masu kallo sun hada da karawa tsakanin Senegal da Jamhuriyar Congo da na Algeria da Burkina Faso da na Cote d’Iobire da Kamaru. Sannan kamar yadda aka tsara gasar, za a fara da bude labulen babbar gasar ta Afirka a wannan shekarar ta 2025 da wasa tsakanin mai masaukin baki, Morocco da Comoros a birnin Rabat.

Har ila yau, za a fara gasar cin kofin Afirka daga ranar 21 ga watan Disambar 2025 zuwa ranar 18 ga watan Janairun 2026 kamar yadda hukumar dake kula da wasannin nahiyar Afirka ta CAF ta tsara.

 

Labarai Masu Nasaba

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan

Yadda aka raba jadawalin AFCON 2025:

Rukunin farko: Morocco, Mali, Zambia, Comoros — Rukuni na biyu: Egypt, South Africa, Angola, Zimbabwe—- Rukuni na uku: Nigeria, Tunisia, Uganda, Tanzania

Rukuni na hudu: Senegal, DR Congo, Benin, Botswana

Rukuni na biyar: Algeria, Burkina Faso, Ekuatorial Guinea, Sudan

Rukuni na shida: Cote d’Iboire, Cameroon, Gabon, Mozambikue


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zargin Badala Ya Sa Jami’ar Oye Kafa Kwamitin Bincike

Next Post

Ilimin Marayu Da Marasa Galihu Shi Ne Babban Muradina – Gwamnan Kogi

Related

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo
Wasanni

Gasar Wasanni Ta Kasa Wata Hanya Ce Ta Hada Kan Matasan Nijeriya– Obasanjo

1 day ago
Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan
Wasanni

Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan

3 days ago
Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 
Wasanni

Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 

3 days ago
Muhammad Salah: Gwarzon Afirka A Firimiyar Ingila
Wasanni

Ina Fatan Cigaba Da Taka Leda Har Zuwa Lokacin da Zan Cika Shekara 40 A Duniya – Salah

3 days ago
Kofin Duniya
Wasanni

Kofin Duniya: Kasar Saudiyya Za Ta Sassauta Dokar Hana Shan Giya A Wuraren Yawon Bude Ido 600

5 days ago
Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi
Wasanni

Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

5 days ago
Next Post
Ilimin Marayu Da Marasa Galihu Shi Ne Babban Muradina – Gwamnan Kogi

Ilimin Marayu Da Marasa Galihu Shi Ne Babban Muradina - Gwamnan Kogi

LABARAI MASU NASABA

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

May 31, 2025
‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

May 31, 2025
Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu

Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu

May 30, 2025
Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Ta Jiragen Kasa A Sin Na Iya Kaiwa Sama Da Miliyan 80 Yayin Hutun Bikin Duanwu

Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Ta Jiragen Kasa A Sin Na Iya Kaiwa Sama Da Miliyan 80 Yayin Hutun Bikin Duanwu

May 30, 2025
Koshin Lafiyar Yaran Kasar Sin Na Kara Inganta

Koshin Lafiyar Yaran Kasar Sin Na Kara Inganta

May 30, 2025
Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

May 30, 2025
Kudin Shigar Masana’antar Manhajojin Sin Ya Karu Da 10.8% A Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kudin Shigar Masana’antar Manhajojin Sin Ya Karu Da 10.8% A Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 30, 2025
Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

May 30, 2025
An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Hukumar Shiga Tsakani Ta Kasa Da Kasa A Hong Kong Na Kasar Sin

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Hukumar Shiga Tsakani Ta Kasa Da Kasa A Hong Kong Na Kasar Sin

May 30, 2025
Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

May 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.