• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akpabio Ya Nada Lawan, Kalu, Yari, Tambuwal Da Oshiomhole Shugabancin Kwamitioci

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Akpabio Ya Nada Lawan, Kalu, Yari, Tambuwal Da Oshiomhole Shugabancin Kwamitioci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya sanar da kafa kwamitin shugabannin riko na majalisar, domin gudanar da wasu ayyuka.

Sanarwan kwamitocin da aka dade ana jira ta zo ne jim kadan bayan kammala harkokin yau da kullum bayan tabbatar da nadin ministoci 45 daga cikin 48 da shugaba Bola Tinubu ya mika mata.

  • Yadda Rufe Sararin Samaniyar Nijar Zai Shafi Sufurin Jiragen Sama A Yammacin Afirka
  • Saudiyya Ta Jagoranci Zaman Sulhu Tsakanin Rasha Da Ukraine

Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan ne zai jagoranci kwamitin tsaro; Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aminu Tambuwal ne ke jagorantar kwamitin gidaje, kuma tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ne zai jagoranci kwamitin cikin gida.

Sauran sun hada da Sanata Godiya Akwashiki (Rundunar Sojin Sama); Sanata Fatai Buhari (Jigilar Jiragen Sama); Sanata Osita Izunaso (Kasuwacin Cikin Gida); Sanata Seriake Dickson (Kula da Yanayin Hallitu); Sanata Jide Ipisagba (Harkar Man Fetur); Sanata Aliyu Wadada (Asusun Jama’a); Shehu Kaka (Ayyuka na Musamman); Sanata Patrick Ndubueze (Aiki); Sanata Solomon Adeola Olamilekan (Kasuwanci); Sanata Sani Musa (Harkar Kudi), da Sanata Tokunbo Airu (Banki).

Haka kuma, wadanda za su jagoranci kwamitocin majalisar dattawa sun hada da Sanata Adamu Aliero (Sufurin kasa); Sanata Gbenga Daniel (Sojin Ruwa); Sanata Barinada Mpigi (Yankin Neja Delta); Sanata Mohammed Monguno (Ma’aikatar Shari’a); Sanata Yemi Adaramodu (matasa da wasanni); Sanata Ireti Kingigbe (Al’amuran Mata); Sanata Orji Kalu (Ma’aikatu Masu Zaman Kansu); Sanata Mustapha Sabiu (Harkar Noma); Sanata Aliyu Ikra Bilbis (Sadarwa), da Sanata Asuquo Ekpenyong (NDDC).

Labarai Masu Nasaba

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Yayin da Sanata Isa Jubril zai jagoranci kwamitin kwastam; Sanata Elisha Abbo (Al’adu da yawon bude ido); Sanata Victor Umeh (Jama’a); Sanata Lawal Usman (Ilimi); Sanata Yunus Akintunde (Muhalli); Sanata Ibrahim Bomai (Birnin Tarayya); Sanata Sani Abubakar (Ma’aikatar Harkokin Waje); Sanata Harry Banigo (Lafiya); Sanata Abdulazeez Abubakar Yari (Tsarin Ruwa); Sanata Enyinaya Abaribe (Wuta), da Aliyu Magatakarda Wamakko (Bashin cikin gida da waje).

LEADERSHIP ta ruwaito cewa tun da farko shugaban majalisar dattawa ne ya kafa wasu kwamitoci saboda muhimmancin da suke da shi a harkokin yau da kullum na majalisar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AkpabioKwamitociMajalisar Dattawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yar Kwallon Super Falcons Alozie Ta Magantu A Kan Abin Da da Lauren Ta Yi Mata

Next Post

Nkunku Zai Yi Jinyar Watanni Bayan Samun Rauni A Kafarsa

Related

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta
Manyan Labarai

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

44 minutes ago
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

4 hours ago
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro
Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

4 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

5 hours ago
An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa
Manyan Labarai

An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

5 hours ago
Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta
Manyan Labarai

Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

6 hours ago
Next Post
Nkunku Zai Yi Jinyar Watanni Bayan Samun Rauni A Kafarsa

Nkunku Zai Yi Jinyar Watanni Bayan Samun Rauni A Kafarsa

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

September 13, 2025
An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

September 13, 2025
Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

September 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Sabon SharaÉ—i Na BuÉ—e Asusun Banki

Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Sabon SharaÉ—i Na BuÉ—e Asusun Banki

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.