• English
  • Business News
Saturday, June 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Al-Ahly Ta Lashe Kofin Zakarun Afirka Karo Na 12

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
in Wasanni
0
Al-Ahly Ta Lashe Kofin Zakarun Afirka Karo Na 12
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika

Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6

Kungiyar Al Ahly ta Masar, ta dauki kofin zakarun Afirka na 12 jimilla, bayan da ta ci Esperence 1-0 a wasan karshe na biyu a Birnin Cairo ranar Asabar bayan da a makon da ya gabata suka tashi ba ci a wasan farko a Tunisia, daga nan aka buga fafatawa ta biyu a Masar, inda Al Ahly ta dauki kofin kakar nan.

Minti hudu da fara wasa Roger Aholou ya ci gida, bayan da El Shahat ya bugo kwallo, Rami Rabia ya sa kai, sai ta bugi Roger ta fada raga kuma Al Ahly ta yi ta kokarin kara kwallo ta biyu a raga ta hannun Wessam Abou Ali da kuma Percy Tau, amma hakan bai yiwu ba.

  • Yawan Wutar Lantarki Da Jerin Madatsun Ruwa Dake Sin Suka Samar A Rubu’in Farko Na Bana Ya Zarce Kilowatts Biliyan 52
  • Alkiblar Da Nijeriya Ta Dosa Cikin Shekara 25 Na Dimokuradiyyarta

Sai dai kadan ya rage El Shahat ya ci wata kwallo, amma mai tsaron raga, Amanallah Memmiche ya tare amma kungiyar wadda Marcel Koller ke jan ragama ta kammala kakar bana ba tare da an doke ta ba – kamar yadda ta taba wannan bajintar a kakar wasa ta 2005 zuwa 2006 haka kuma mai tsaron raga Mostafa Shobeir ya yi wasa tara a jere kwallo ba ta shiga ragarsa ba.

Haka kuma kungiyar ta kasar Masar ta yi wasanni 22 a gasar zakarun Afirka ba tare da rashin nasara ba, sannan ta lashe Champions League na Afirka karo na biyu a jere, na hudu tana irin wannan bajintar.
Tuni dai Al Ahly da Esperance suka samu tikitin sabuwar gasar Fifa da za ta kunshi kungiyoyi 32 a sabon fasalin Club World Cup a 2025 kuma za a gudanar da wasannin a Amurka a watan Yuni zuwa Yulin badi har da kungiyoyin Wydad Casablanca da kuma Mamelodi Sundowns a cikin wasannin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kofin nahiyar AfirkaSaudi pro leagueUEFA
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dole Ne Waɗanda Suka Kashe Sojoji Su Fuskanci Hukunci — Minista

Next Post

Ƴansandan Gombe Sun Yi Ram Da Ɓarayin Hanyar Jirgin Ƙasa

Related

Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika
Wasanni

Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika

4 hours ago
Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6
Wasanni

Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6

2 days ago
Dan Wasan Gaban Chelsea, Murdyk Ka Iya Shafe Shekaru 4 Ba Tare Da Ya Buga Wasa Ba
Wasanni

Dan Wasan Gaban Chelsea, Murdyk Ka Iya Shafe Shekaru 4 Ba Tare Da Ya Buga Wasa Ba

3 days ago
Dan Nijeriya Lookman Na Kan Gaba Wajen Lashe Kyautar Gwarzon Kwallon Kafa Na Afrika Ta Bana
Wasanni

Atalanta Na Neman Yuro Miliyan 50 Daga Duk Kungiyar Da Ke Son Daukar Lookman

5 days ago
UEFA
Wasanni

‘Yan Wasa Biyar Da Suka Taka Rawar Gani A Kofin Zakarun Turai

7 days ago
Muhammad Salah: Gwarzon Afirka A Firimiyar Ingila
Wasanni

Rawar Da ‘Yan Wasan Afirka Suka Taka A Gasar Premier Ta Ingila

1 week ago
Next Post
Ƴansandan Gombe Sun Yi Ram Da Ɓarayin Hanyar Jirgin Ƙasa

Ƴansandan Gombe Sun Yi Ram Da Ɓarayin Hanyar Jirgin Ƙasa

LABARAI MASU NASABA

CMG Ya Ja Hankulan Baki A Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa Na St. Petersburg Karo Na 28 

CMG Ya Ja Hankulan Baki A Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa Na St. Petersburg Karo Na 28 

June 21, 2025
Yankin Taiwan Ya Yi Taron Bikin Bauta Na Kakan Gargajiyar Sin Fuxi

Yankin Taiwan Ya Yi Taron Bikin Bauta Na Kakan Gargajiyar Sin Fuxi

June 21, 2025
EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Kamfanoni Biyu Gaban Kuliya Bisa Damfarar Naira Miliyan 80

EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Kamfanoni Biyu Gaban Kuliya Bisa Damfarar Naira Miliyan 80

June 21, 2025
Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Rasha Don Daukaka Amincewar Juna Ta Fuskar Siyasa Da Karfafa Muradun Juna

Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Rasha Don Daukaka Amincewar Juna Ta Fuskar Siyasa Da Karfafa Muradun Juna

June 21, 2025
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

June 21, 2025
Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika

Tottenham Da West Ham Sun Nuna Sha’awar Daukar Dan Wasan Nijeriya Raphael Onyedika

June 21, 2025
Wakilin Sin Ya Yi Kira A Yayyafa Ruwa Ga Rikicin Isra’ila Da Iran

Wakilin Sin Ya Yi Kira A Yayyafa Ruwa Ga Rikicin Isra’ila Da Iran

June 21, 2025
Kungiyar Gamayyar Gidajen Rediyo Da Telabijin Na Kasashen Afirka Ta Ba CMG Kyautar Karramawa

Kungiyar Gamayyar Gidajen Rediyo Da Telabijin Na Kasashen Afirka Ta Ba CMG Kyautar Karramawa

June 21, 2025
Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5

Bam Ya Fashe A Kano, Ya Kashe Mutane 5

June 21, 2025
Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 

Ƴan Ta’adda Sun Kashe Matafiya 12 A Filato 

June 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.