ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 28, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bayan Kauce Hanya, Jirgi Ya Afka Cikin Teku A Hong Kong 

by Sulaiman
9 months ago
Hong Kong

Wani iftila’i ya afku da sanyin safiyar ranar Litinin a filin jirgin sama na Hong Kong lokacin da wani jirgin saman dakon kaya na Emirates mai lamba EK9788 ya kauce hanyar titin jirgin ya afka cikin teku, inda ya bi takan motar wasu ma’aikatan filin jirgin biyu, kuma nan take suka mutu.

 

Rahotanni sun ce jirgin Boeing 747, wanda ya taso daga Dubai, ya kauce hanya ne da misalin karfe 3:50 na safe agogon kasar (7:50 na yamma agogon GMT) a lokacin da ya sauka a filin sauka da tashin jiragen sama. A cikin wani mummunan yanayi, jirgin ya yi karo da wata motar sintiri a filin jirgin da ke kusa da wurin kafin ya afka cikin tekun da ke bayan filin jiragen.

ADVERTISEMENT

 

A cewar hukumomin filin jirgin saman, mutanen biyu da ke cikin motar sintirin, sun mutu nan take. Jami’an agajin gaggawa sun kaddamar da aikin ceto, inda suka yi nasarar ceto ma’aikatan jirgin guda hudu da ke cikin jirgin, wadanda suka tsira da rayukansu da kananan raunuka.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sace Yaro Ɗan Shekara 10 A Yobe, Sun Nemi Kuɗin Fansa

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

Hong Kong
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki
  • Sulaiman
    Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar
  • Sulaiman
    Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka
  • Sulaiman
    Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

MASU ALAKA

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Laftanar Din Soja A Yobe
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Yaro Ɗan Shekara 10 A Yobe, Sun Nemi Kuɗin Fansa

July 28, 2026
Hong Kong
Labarai

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

July 27, 2026
Hong Kong
Labarai

Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama

July 27, 2026
Next Post
Kano Pillars Ta Dakatar Da Manyan Masu Horas Da ‘Yan Wasanta Saboda Rashin Nasara

Kano Pillars Ta Dakatar Da Manyan Masu Horas Da 'Yan Wasanta Saboda Rashin Nasara

LABARAI MASU NASABA

Dubban Magoya Bayan ADC Sun Sauya Sheƙa Zuwa APC A Sakkwato

Dubban Magoya Bayan ADC Sun Sauya Sheƙa Zuwa APC A Sakkwato

July 28, 2026
‘Yan Ta’adda Sun Kashe Laftanar Din Soja A Yobe

‘Yan Bindiga Sun Sace Yaro Ɗan Shekara 10 A Yobe, Sun Nemi Kuɗin Fansa

July 28, 2026
Hong Kong

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

July 27, 2026
Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

July 27, 2026
Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

July 27, 2026
Hong Kong

Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama

July 27, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

July 27, 2026
Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

July 27, 2026
Hong Kong

WAFU B 2026: Nijeriya Ta Doke Ghana Da Ci 4-2 A Wasan Farko

July 27, 2026
An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

July 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.