ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Alkaluma Sun Bayyana A Zahiri

by CMG Hausa
4 years ago
Alkaluma

Kwanan nan, babbar kwamishinar MDD mai kula da harkokin hakkin bil Adam Madam Michelle Bachelet ta kawo karshen ziyararta a kasar Sin.

A gun taron manema labarai da aka gudanar, Madam Bachelet ta bayyana abubuwan da ta gani da idonta a yayin ziyarar, inda ta jaddada cewa, ta tuntubi sassa daban daban ba tare da an sanya mata ido ba, furucin da ya karyata jita-jitar da ‘yan siyasar Amurka da na kasashen yamma suke kokarin yadawa dangane da Xinjiang, wadanda har suka bukace ta da yi murabus daga mukaminta.

Shafawa kasar Sin bakin fenti bisa wai “batun Xinjiang” don neman dakile ci gaban kasar, ba wani boyayyen abu ba ne ga Amurka da kawayenta. Rahoton na cewa, jami’an karamin ofishin jakadancin Amurka a birnin Guangzhou na kasar Sin, Sheila Carey da Andrew Chira, sun bayyana wa baki a wata liyafa a shekarar 2021 cewa, gwamnatin Amurka tana fatan ‘yan kasuwan Amurka su fahimci cewa, batun aikin tilas da na kisan kare dangi da ake yayatawa kan jihar Xinjiang, “mataki ne da ya dace” a yunkurin da ake yi na “jefa gwamnatin kasar Sin cikin mawuyacin hali.” Shi ma Lawrence Wilkerson, babban jami’in tsohuwar gwamnatin Amurka ya bayyana a shekarar 2018 cewa, mataki mafi kyau ga Amurka wajen lahanta kwanciyar hankalin kasar Sin, shi ne tada zaune-tsaye a jihar Xinjiang, don kawo wa kasar matsala a cikin gidanta.

ADVERTISEMENT

“Tilasta wa ‘yan kabilar Uygur yin aiki” da “yi musu kisan kare dangi”, laifuffuka ne da Amurka da kawayenta suka dora wa kasar Sin, amma karya fure take ba ta ‘ya’ya. Cikin shekaru sama da 70 da suka wuce, yawan ‘yan kabilar Uygur mazauna jihar Xinjiang ya karu daga miliyan 3.6 zuwa miliyan 11.6, kwatankwacin yadda Indiyawan daji ‘yan asalin Amurka suka ragu matuka cikin shekaru 400 da suka wuce, daga miliyan 5 zuwa dubu 250 a farkon karni na 20.

Mene ne gaskiyar lamarin? To, alkaluma sun bayyana a zahiri.
Kasar da ta zo ta farko wajen yawan mamata a sanadin annobar Covid-19, wadda kuma ke fama da yawan harbe-harben bindiga da matsalar bambancin launin fata, muna ba ta shawarar mai da hankali a kan matsalar cikin gidanta maimakon shafawa wasu bakin fenti. (Mai Zane:Mustapha Bulama)

LABARAI MASU NASABA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara
Daga Birnin Sin

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Next Post
Rahoton EU Game Da Hong Kong Na Cike Da Yaudara

Rahoton EU Game Da Hong Kong Na Cike Da Yaudara

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.