ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Alkaluma Sun Bayyana A Zahiri

by CMG Hausa
4 years ago
Alkaluma

Kwanan nan, babbar kwamishinar MDD mai kula da harkokin hakkin bil Adam Madam Michelle Bachelet ta kawo karshen ziyararta a kasar Sin.

A gun taron manema labarai da aka gudanar, Madam Bachelet ta bayyana abubuwan da ta gani da idonta a yayin ziyarar, inda ta jaddada cewa, ta tuntubi sassa daban daban ba tare da an sanya mata ido ba, furucin da ya karyata jita-jitar da ‘yan siyasar Amurka da na kasashen yamma suke kokarin yadawa dangane da Xinjiang, wadanda har suka bukace ta da yi murabus daga mukaminta.

Shafawa kasar Sin bakin fenti bisa wai “batun Xinjiang” don neman dakile ci gaban kasar, ba wani boyayyen abu ba ne ga Amurka da kawayenta. Rahoton na cewa, jami’an karamin ofishin jakadancin Amurka a birnin Guangzhou na kasar Sin, Sheila Carey da Andrew Chira, sun bayyana wa baki a wata liyafa a shekarar 2021 cewa, gwamnatin Amurka tana fatan ‘yan kasuwan Amurka su fahimci cewa, batun aikin tilas da na kisan kare dangi da ake yayatawa kan jihar Xinjiang, “mataki ne da ya dace” a yunkurin da ake yi na “jefa gwamnatin kasar Sin cikin mawuyacin hali.” Shi ma Lawrence Wilkerson, babban jami’in tsohuwar gwamnatin Amurka ya bayyana a shekarar 2018 cewa, mataki mafi kyau ga Amurka wajen lahanta kwanciyar hankalin kasar Sin, shi ne tada zaune-tsaye a jihar Xinjiang, don kawo wa kasar matsala a cikin gidanta.

ADVERTISEMENT

“Tilasta wa ‘yan kabilar Uygur yin aiki” da “yi musu kisan kare dangi”, laifuffuka ne da Amurka da kawayenta suka dora wa kasar Sin, amma karya fure take ba ta ‘ya’ya. Cikin shekaru sama da 70 da suka wuce, yawan ‘yan kabilar Uygur mazauna jihar Xinjiang ya karu daga miliyan 3.6 zuwa miliyan 11.6, kwatankwacin yadda Indiyawan daji ‘yan asalin Amurka suka ragu matuka cikin shekaru 400 da suka wuce, daga miliyan 5 zuwa dubu 250 a farkon karni na 20.

Mene ne gaskiyar lamarin? To, alkaluma sun bayyana a zahiri.
Kasar da ta zo ta farko wajen yawan mamata a sanadin annobar Covid-19, wadda kuma ke fama da yawan harbe-harben bindiga da matsalar bambancin launin fata, muna ba ta shawarar mai da hankali a kan matsalar cikin gidanta maimakon shafawa wasu bakin fenti. (Mai Zane:Mustapha Bulama)

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

 

Alkaluma
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
Daga Birnin Sin

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
Next Post
Rahoton EU Game Da Hong Kong Na Cike Da Yaudara

Rahoton EU Game Da Hong Kong Na Cike Da Yaudara

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.